Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi martani kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi wa Iran.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi martani kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi wa Iran.
Aƙalla jami'an sojoji shida sun mutu bayan wani jirgin helikwafta na sojan kasar Qatar ya fadi sakamakon matsalar fasaha a Gabas ta Tsakiya da ake yaki.
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya sanar da ba Amurka damar amfani da sansanin sojanta wajen kare hare-haren da Iran za ta kai mata a Gabas ta Tsakiya.
Kasar Saudiyya ta sanar da cewa ta tare makaman roka na Iran da aka harba domin kai hari filin jirgin Riyadh da sansanin Prince Sultan wanda ya tayar da hankali.
Kirkirar basirar AI ta zama ginshiki a yakin zamani, tana canza tsarin hare-hare da aikace-aikace a Amurka da Isra'ila tare da jawo hargitsi game da batun ɗa'a.
Shugaban Muslunci na Iran, Khumeinei ya gana da akalla shugabannin Afrika 10 kan muhimman abubuwan da suka shafi ci gaban kasashen da ke tasowaa tsawon mulkinsa.
Kasar Iran ta sanar da nada wanda zai jagoranci kasar na wucin gadi bayan mutuwar jagora Khumeinei kamar yadda rahoton da muke samu ya bayyana yau.
Sakon bogi ya yi ikirarin cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya mutu a harin jirgi mara matuki, amma binciken gaskiya ya tabbatar da cewa na raye.
Rahoton Hukumar leken asiri ta CIA ya nuna bayanan sirri sun taimaka wa Amurka da Isra’ila kashe jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei, a harin Tehran.
Rahotanni daga kafafen yada labarai na Iran sun tabbatar da mutuwar ’yar Ayatollah Ali Khamenei, mijinta da jikarsa a hare-haren Amurka da Isra’ila.
Dubban mutane sun taru a Tehran don makokin Ayatollah Ali Khamenei, yayin da IRGC ta yi alkawarin ramuwar gayya kan Isra’ila da Amurka a yankin Gulf.
Labaran duniya
Samu kari