Sharif Lawal
6199 articles published since 17 Fab 2023
6199 articles published since 17 Fab 2023
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta hana mahajjata dauko ruwan ZamZam daga Saudiyya yayin da suke dawowa gida Najeriya. Hukumar ta ce za a ba su idan sun iso.
Jam'iyyar PDP ta kalubalanci hukuncin da babbar kotun tarayya ta yi na wucin gadi wanda ya hana ta tsige shugabanta na kasa, Umar Damagum daga mukaminsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka wani matashi bayan ya kai musu kudaden fansa a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun ce ya yi musu tsaurin ido ne.
Wani shafi ya yi ta yada cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu ta kashe N814bn wajen sauya taken kasa. An gano gaskiya kan hakan.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edo ta kori tsohon majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar tarayya ta Oredo, Omorogbe Ogede-Ihama daga jam'iyyar bisa zargin cin dunduniya.
Babbar kotun tarayyya ta yi hukunci kan bukatar Abba Kyari ta neman sabon beli. Kotu mai zama a birnin tarayya Abuja ta ki amincewa da sabuwar bukatar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Alhaji da ya fito daga jihar Plateau ya riga mu gidan gaskiya a Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan ya yi jinya a asibiti.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna inda suka tafka sabon ta'addanci. A yayin harin 'yan bindigan sun hallaka mutum shida tare da sace wasu da dama.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, kan kalaman da ya yi dangane da siyo sabon jirgi ga Tinubu.
Sharif Lawal
Samu kari