Muhammad Malumfashi
19655 articles published since 15 Yun 2016
19655 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Benuwai ta kafa kwamiti na musamman da zai binciko kayan da aka sace. Kwamitin da Gwamna ya ba aiki sun yi gaba da motocin Ortom kwanaki da barin ofis
Duk da ya na PDP, Nyesome Wike ya bada gudumuwa da kudi saboda nasarar Bola Tinubu. Tony Okocha ya nemi alfarma idan an tashi raba Ministoci, a ba Wike mukami.
Za a ji Ikenga Imo Ugochinyere Ikeagwuonu wanda ‘Dan majalisar tarayya ne ya zargi Gwamnan Imo da hada-kai da shugaban APC domin a kawowa Bola Tinubu cikas.
Shugaban jam’iyyar LP a Najeriya ya ankarar da magoya bayan Peter Obi, ‘ya ‘yan jam’iyyar APC sun fara shiri domin komawa filin zabe, za a maimaita zaben 2023.
Godswill Akpabio ya sanar da Sanatocin da su ka samu shugabancin kwamitoci na musamman. Za a ji Sanatocin da suka samu shugabancin kwamiti a rabon da aka yi.
Abdulmumin Jibrin ya shaida cewa ba a fitar da sunayen wadanda za su zama Ministoci, ‘Dan majalisar da yake bangaren Kwankwasiyya ya ce labarin ga gaskiya ba ne
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da cewa jikin Gwamnan jihar Ondo ya yi kamari, ya yi masa addu’a. Akasin abin da ake tunani, rashin lafiyar ta tsananta.
Abdullahi Adamu yana fuskantar barazana a kan kujerar Shugabancin APC na kasa.Da farko wasu na so shugaban APC ya sauka daga kujerarsa domin ba Kiristoci dama.
Muhammmadu Buhari ya taya Bola Tinubu murnar zama sabon Shugaban kungiyar ECOWAS. Tsohon shugaban Najeriya ya fitar da jawabi na musamman ta bakin Garba Shehu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari