Muhammad Malumfashi
17190 articles published since 15 Yun 2016
17190 articles published since 15 Yun 2016
Muhammad Gudaji Kazaure ya fitar da jawabi a matsayin amsa ga Garba Shehu. Hon. Gudaji Kazaure ya tabbatar da cewa kwamitinsa yana da goyon bayan shugaban kasa.
Bola Tinubu ya ce yanzu haka yana kasar Saudi Arabia, ya je aikin Umrah kuma babu gaskiya a rade-radin cewa ya yi zama da Gwamnonin PDP a kan batun takara.
Darekta a ofishin SGF, Willie Bassey ya fitar da sanarwa gwamnatin tarayya ta amince da nadin mukaman da aka yi a hukumomin FRSC da NLRC da River Basin na kasa
Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa. Minista ya nuna ba si da niyyar kara wa ma’aikata albashi.
Atiku Abubakar zai zauna gefe yana kallon rikicin da ya kaure tsakanin ‘Yan G5. Alamu na nuna baraka ta shiga tsakanin Gwamnonin a kan ‘Dan takaran da za a bi.
Dakarun ‘yan sanda a jihar Ogun sun kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi. Wannan mutumi ya ga ta kan sa tun da aka yi damfara, amma ya dauke kudin.
Da aka zanta da Kwamred Adegboye Adebayo, wanda ‘dan kwamitin neman zaben APC ne, ya yi watsi da jita-jitar Bola Tinubu bai da isasshen lafiyan da zai yi mulki
Tun tuni 'yan takaran Gwamna a Kuros Riba suke rikici a APC. Yanzu an yi watsi da karar da ke gaban kotun koli bayan Bola Tinubu ya fito fili ya yi masu sulhu.
Tinubu/Shettima Network (TSN) 2023 ta na so kowa ya janyewa Bola Tinubu. Shugaban kungiyar ta mogaya bayan APC yana ganin sauran su na barnar kudinsu ne a kamfe
Muhammad Malumfashi
Samu kari