Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi martani kan muƙamin da Wike ya karɓa na minista a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu duk da kasancewarsa.
Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa Najeriya za ta yi amfani da fasahohin zamani wajen tabbatar da tsaron iyakokinta. Ya bayyana.
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bai wa 'yan Najeriya haƙuri kan halin matsin tattalin arziƙin da ake ciki, inda ta bayyana cewa 'yan ƙasa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya gargaɗi sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike da ya bi a hankali don gudun kar ya jefa.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Rahotanni na nuni da cewar kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta dakatar da jamhuriyar Nijar daga cikinta domin nuna adawa da juyin mulkin da sojoji suka yi.
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai zo birnin domin ɗaga tutar jam'iyyar APC ko ta PDP ba, ya zo ne domin taimakawa Tinubu.
Masu gabatar da shirin nan na 'Mata A Yau' sun ziyarci Malam Aminu Daurawa, shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano domin yin bayani kan kalamansu da suka janyo.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya sha caccaka a wurin masu amfani da kafafen sadarwa biyo bayan naɗin hadimai mata 131 da ya yi a ƙarshen makon nan.
Deen Dabai
Samu kari