Aisha Khalid
4688 articles published since 22 Agu 2019
4688 articles published since 22 Agu 2019
Shugaban hukumar yaki da fasa kwabrin miyagun kwayoyi, Buba Marwa, ya bayyana cewa iyaye su fara neman satifiket na gwajin kwaya daga masu neman auren yaransu.
Kwamandan hukumar Hisbah, Sheikh Harun Ibn Sina, ya bayyana cewa hukumar a 2022 ta kama masu laifi 2,260 inda ta kwashe almajirai 1,269 daga kan titunan Kano.
Kotun sauraron kararrakin zabe dake zama a Ekiti ta jaddada nasarar Oyebanji a zaben Gwamnan jihar da aka yi a watan Yunin 2022. Kotun ta kori karar Segun Oni.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, tana kira ga 'yan Najeriya da ke da sullala da su zo siyan gwanjon kadarori.
Patrice Motsepe shi ne biloniya na farko a nahiyar Afrika da ya fara lekowa a cikin jerin biloniyoyin duniya amma yanzu Dangote ya zarce shi a dukiya baki daya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabawa kwamandan dogaran fadarsa, wanda ya samu karin girma zuwa matsayin Manjo Janar a soja. Yace kwazonsa ne ya kai shi wurin.
Dan takarar kujerar majalisar dattawa na mzabar Bungudu da Maru ya ziyarci farar hular da luguden sojin saman Najeriya ta ritsa dasu a garin Dansadau a Zamfara.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki caji ofishin 'yan sanda a karamar hukumar Ihiala ta Anambra inda suka jefa abubuwa masu fashewa tare da kona shi.
Sabon mummunan hatsari ya ritsa da wasu mutum 12 a jihar Neja inda mutum takwas a take suka rasa rayukansu. Uku daga cikin 'yan sanda ne, 5 farar hulaa ne.
Aisha Khalid
Samu kari