- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jam’iyya mai mulki a Nijeriya ta APC, ta saki jerin sunayen mambobin yakin neman zaben shugaban kasa na sashen Mata a ranar Asabar. APC ta sanar da nada Matar.
A yayin da kwanaki kaɗan ya rage wa shugaba Buhari ya yi bankwana da kujerarsa da ya shafe shekaru takwas yana juyawa a kanta, ya tabbatar wa da ƴan Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya buƙaci mata da matasa su ƙara shiga harkokin siyasa. Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin jawabinsa na Munar Samun ‘Yancin Kai.
Birnn tarayya Abuja - A cewar daraktan kafafen sada zumunta da yaɗa labarai na Takarar Shugabancin Ƙasa na jam’iyyar APC, Bayo Onanuga, Tinubu lafiyarsa ƙalau.
Jam’iyya mai mulki a Nijeriya ta APC, ta sanar da nada Matar shugaban kasa Aisha Buhari a matsayin wadda zataj jagoranci mata a kamfen din jami’iyyar na 2023,
Yayin da Najeriya ke cika shekaru 62 da samun ‘yancin kai, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party, Peter Obi ya ce ‘yan Najeriya da dama sun gaji.
Yan Jam'iya yan takara da magoya bayansu dai sun shiga tsaka mai wuya tun bayan Da dan takarar Jam'iyyar PDP ya Zabi Ifenyi Okowa watan Yuni lokacin da gwamnan.
FCT, Abuja - Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Dr. Iyorchia Ayu, ya dawo gida Najeriya bayan makonni biyu da ya kwashe a nahiyar Turai.
Birnin tarayya - Akalla mambobin kwamitin gudanarwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP sun mayar da kudi N122.4 million baitul malin jam'iyyar.
AbdulRahman Rashida
Samu kari