Abdullahi Abubakar
7333 articles published since 28 Afi 2023
7333 articles published since 28 Afi 2023
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kogi, Hon. Abejide Leke ya zargi wasu da mayar da lamarin kudirin haraji siyasa saboda muradunsu kan zaben 2027.
Malaman Musulunci da dama sun yi ta korafi kan sabon kudurin haraji inda suka ba da shawarwari yayin da Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bambanta da su.
Oba na Lagos, Rilwan Akiolu ya rokawa tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola afuwa inda ya ce ya kamata Bola Tinubu ya yafe masa kan irin abubuwan da suka faru.
Tsohon sanata daga jihar Ekiti mai suna Babafemi Ojudu ya ce har fitsari ya sha a gidan yari domin ya rayu bayan cafke shi da aka yi a mulkin Sani Abacha.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta janye dakatarwar da ta yiwa shugabanta, Mamman Mike Osuman bayan sukar Bola Tinubu da katobararsa kan zaben 2027.
Gwamnatin jihar Kano ta gano wasu gine-gine da aka yi ba bisa ka'ida ba a 'Kwankwasiyya City' inda ta shata su tare da rusa wasu saboda rashin bin ka'ida.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi wasu sanatoci inda ya sha alwashin tube duk wani shugaban kwamiti da ya gaza yin abin da ake tsammani.
Babbar Kotun da ke jihar Rivers da rusa matakin dakatar dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Andoni-Opobo/Nkoro mai suna Awaji-Inombek Abiante.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin yan bindiga kan neman iko tun bayan mutuwar Halilu Sububu inda aka kashe wani kwamanda.
Abdullahi Abubakar
Samu kari