Abdullahi Abubakar
7323 articles published since 28 Afi 2023
7323 articles published since 28 Afi 2023
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaɓen ce gwamna a jihar Anambra Farfesa, Obiora Okonkwo ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar gwamnan Anambra a 2025.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Musa Kwankwaso ya gargadi shugabannin jam'iyyar da su yi taka tsan-tsan kan shirin shigowar Sanata Rabiu Kwankwaso.
Gwamnatin Osun ta ce ta shirya daukaka kara bayan hukuncin kotu, inda ta bukaci a zauna lafiya har sai kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan rigimar sarauta.
Yayin da ake ci gaba da hasashen hadakar jam'iyyun adawa, jam’iyyar LP ta bukaci PDP ta manta da shiga zaben 2027, tana mai cewa jam’iyyar ta rasa jagoranci.
Tsohon dan majalisar tarayya, Hon. Ado Dogo Audu ya samu mukami a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa ga Gwmana Uba Sani na jihar Kaduna.
Kwamishina a jihar Bauchi, Abdulrazak Nuhu Zaki, ya yi martani kan zargin satar yarinya, yana mai cewa Zainab diyarsa ce ta jini kuma yana da hakki a kanta.
Hatsabibin ɗan bindiga, Kachallah Bugaje ya tuba daga ta’addanci tare da mayaƙansa 50, inda ya saki mutane 50 da ya yi garkuwa da su bayan karɓar kudin fansa.
Yayin da rikicin PDP ya ki ci ya ki cinyewa, Sanata Ned Nwoko ya fice daga jam’iyyar kuma ya koma APC, yana mai bayyana rikice-rikicen jam’iyyar a matsayin dalilai.
Dakatattun Yan majalisar Zamfara guda 10 sun yi zanga-zanga a Abuja, suna cewa hakan barazana ce ga dimukuradiyya tare da neman a yi musu adalci.
Abdullahi Abubakar
Samu kari