Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
An garzaya da mai rajin kafa kasar Oduduwa, Sunday Adeyemo wanda akafi sani da Sunday Igboho asibiti bayan kamuwa da cutar koda da yayi a Kurkukun Kotonou.
Abuja - Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daga ranar 1 ga Disamba, 2021, duk ma'aikacin gwamnatin da bai yi rigakafin Korona ba ba zai samu damar shiga ofis ba.
Neja - Dakarun Sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kasurgumin dan bindiga, Alhaji Karki, yayinda yake kokarin kaiwa musu hari a barikinsu dake jihar Neja.
Sanatocin dake wakilatar jihar Kano gaba daya da wasu yan majalisar dokokin tarayya sun hadu a hedkwatar jam'iyyar All Progressives Congress APC dake birnin tar
Har yanzu da sauran rina a kaba wajen samun daidaito tsakanin maza da mata wajen rike mukaman shugabanci a sashen ilimi da siyasa a Najeriya.Bisa bayanan dake
Masu kaiwa yan bindiga bayanai ke hana ruwa gudu wajen yunkurin ceto mai martaba Sarkin Bungudu, Hassan Attahiru, duk da an biya kudin fansar milyan ashirin.
Jihar Bayelsa - Wata 'yar Najeriya mai suna Erumena Amata, wacce mutane suka dade suna fata mata ba zata taba aure ba ta samu masoyinta bayan gomman shekaru.
Gwamnatin tarayya a ranar Talata, ta ce an sake sakin sunayen mutum 10,000 da a'a baiwa tallafin kudin jari karkashin shirin Tallafin matasa a Najeriya (NYIF).
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatad a mambobinta biyu, kan zargin da ake musu cewa sun da alaka da yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka addabi.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari