Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Abuja - Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya bayyana cewa gaba daya Gwamnonin Najeriya sun amince Gwamnatin tarayya ta cire tallafin man fetur a sabon shek
Ministar kudi, kasafin kudi da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmad Shamsuna, ya bayyana cewa Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari zata cire tallafin man fetur a 202
Abuja - Ministan Labarai da al'adu, Lai Mohammed, a ranar Talata, ya jaddada cewa babu kisan kare dangin da ya faru a Lekki Toll Gate ranar 20 ga Oktoba, 2020.
FCT Birnin Abuja - Wata jami'ar hukumar mayakan saman Najeriya, Lance Kofur Bercy Ogah, ta gamu da ajalinta cikin ban daki yayinda maciji ya cijeta a gidanta.
Tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da dimbin matafiya karo na biyu a babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Lahadi, 22 ga Nuwamba, 2021
An yi jana'izar tsohon dan takaran kujeran gwamnan jihar Zamfara karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC, Sagir Hamidu, wanda aka kashe ranar Lahadi.
Katsina - Wata dalibar aji uku a jami'ar Umaru Musa Yar’adua, jihar Katsina ta kwankwandi gorar sabulun tsaftacce hannu da piya-piya bayan saurayinta ya rabu da
Gwamnatin tarayya ta dawo rabon kudi N5,000 na shirin CCT na ma'aikatar jinkai da walwalan jama'a ga al'ummar Jihar Jigawa ranar Juma'a, 20 ga Nuwamba, 2021.
Ilorin - Dalibin ajin karshe da aka kora daga jami'ar Ilori, Waliyullah Salaudeen, kan yiwa Malamarsa Dr Rahmat Zakariya, dukan tsiya ya sha garkama bisa umurni
Abdul Rahman Rashid
Samu kari