Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta gargadi jam'iyyun siyasa kada suyi kuskuren zaben Musulmi da Musulmi matsayin yan takaran Shugaban kasa da mataimaki a 202
Abuja - Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya bayyana cewa ba zai yiwu Tinubu ya dauki wani Musulmi matsayin mataimakinsa ba a zaben 2023.
Kungiyar tsaffin mataimakan gwamnonin Najeriya karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC sun shawarci uwar jam'iyya tayi watsi da maganar addini da kabi
Sarkin Hausawan Ondo, Alhaji Abdulsalam Yusuf, ya bayyana cewa harin da aka kai unguwar Hausawa a Ondo ba fashi da makami bane kamar yadda yan sanda ke ikirari.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya taya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, murnar nasara a zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC
Muddin ba'ayi wani sauyi ba, da yiwuwan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta sanar da Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, matsayin abokin tafiyar Atiku.
Birnin tarayy Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa watau INEC ta bayyana ranar karshe ga jam'iyyun siyasa na mika mata takaran shugaban kasa da mataimakansu.
Tsohon gwamna jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC.
A yayu Litinin, 6 ga watan Yunin 2022 ne jam'iyyar APC ta ke gudanar da zaben fitar da gwani cikin 'yan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC mai mulki.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari