Sauki daga Allah: Sabbi mutum 100 kacal suka kamu da korona
Alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa ta kasa (NCDC), na ranar Lahadi, 6 ga watan Satumban 2020, sun bayyana cewa sabbin mutum 100 ne suka sake harbuwa da cutar korona a Najeriya.
Lagos-39
FCT-22
Kaduna-19
Oyo-7
Ebonyi-6
Edo-3
Katsina-1
Ekiti-1
Bauchi-1
Nasarawa-1
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng
Tags: