Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
CAF ta naɗa Daniel Laryea ɗan Ghana a matsayin alƙalin wasan Najeriya da Morocco na ranar 14 ga Janairu, 2026); an tsaurara matakan VAR don tabbatar da adalci.
Fitacciyar kungiyar kwallon kafa ga Manchester United ta nada Michael Carrick a matsayin kocin da zai jagoranci yan wasanta har zuwa karshen kakar wasa ta bana.
Wani Bature ya yi amfani da ƙwai wajen hasashen wasan AFCON tsakanin Najeriya da Morocco (Jan 14, 2026), yayin da 'yan Najeriya ke fargabar nuna son kai daga CAF.
Ndidi zai rasa wasan Morocco saboda katin gargaɗi; Osimhen ya sha alwashin doke mai masaukin baki a wasan kusa da na ƙarshe na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Attajiri a Najeriya, Abdulsamad Rabiu ya taya kungiyar Super Eagles murnar doke Algeria inda ya ba su kyautar $500,000 domin karfafa musu guiwa a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta samu nasara a wasan daf da na kusa da na karshe da suka yi karan batta da takwarorinsu na kasar Algeria a gasar AFCON 2025.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yau zuwa gobe, yan wasa da duka tawagar Super Eagles za su sakon shigar alawus dinsu a asusu kafin wasan ranar Asabar.
Tawagar Super Eagles ta kauracewa fita atisaye da tafiya birnin da za su buga wasa da Algeria a gasar AFCON saboda ba a biya su hakkokinsu na wasanni hudu ba.
Victor Osimhen ya yi barazanar yin murabus daga Super Eagles bayan rikicinsa da Ademola Lookman a wasan AFCON; shugaban NFF na ƙoƙarin rarrashin sa don ya ci gaba.
Wasanni
Samu kari