Rundunar ’yan sanda a jihar Benue ta tabbatar da cewa wasu matasa sun tare ayarin Peter Obi a Makurdi, yayin da ake ci gaba da bincike kan dalilin lamarin.
Rundunar ’yan sanda a jihar Benue ta tabbatar da cewa wasu matasa sun tare ayarin Peter Obi a Makurdi, yayin da ake ci gaba da bincike kan dalilin lamarin.
Hukumomin Faransa sun kama wani matashi mai shekara 18 da ake zargi da hannu a shirin yin garkuwa da Kylian Mbappé, yayin da Emmanuel Macron ya yi martani.
Dan wasan gaba na Faransa, Kylian Mbappe ya zama dan wasan da ya fi kowa zura kwallaye a tarihin gasar cin Kofin Duniya, bayan ya kai kwallaye 22.
Ana daf da kammala gasar cin kofin duniya tsakanin Spain da Argentina a gobe Lahadi 18 ga watan Yulin 2026, akwai fitattun ƴan wasa da ba su ba lashe gasar ba.
Hukumar UNICEF ta tabbatar da sahihancin hoton da Lionel Messi ke yi wa Lamine Yamal wanka a wani taron da ta shirya. Mahaifiyar Yamal na cikin hoton.
Sannu da zuwa shafinmu na Kai Tsaye, inda za mu rika kawo muku duk abubuwan da ke faruwa a wasan kusa da na ƙarshe na Kofin Duniya 2026 tsakanin Ingila da Argentina.
Ana fargabar guguwa da tsawa kafin wasan Ingila da Argentina a gasar Kofin Duniya ta 2026, amma jami'an filin sun tabbatar da cewa wasan zai gudana.
Rahoto kai tsaye na yadda ake gudanar da wasan dab da na karshe a gasar cin Kofin Duniya tsakanin manyan kasashe duniya biyu, Sifaniya da Faransa.
Lamine Yamal ya ce Spain da Faransa su ne ƙasashe mafi ƙarfi a gasar cin Kofin Duniya, yana mai nuna ƙwarin gwiwar doke Faransa a wasan dab da na ƙarshe.
Ƙasashen Afirka 10 sun kammala fafatawarsu a gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026. Legit Hausa ta yi nazarin yadda kowacce ƙasa ta taka rawar gani, nasarori da kalubale.
Fitaccen dan wasan tsakiya na kasar Afirka ta Kudu, Jayden Adams ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 25, rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike.
Wasanni
Samu kari