Jihar Zamfara
Bayan rahotanni da ke cewa sojoji sun yi ajalin dan Bello Turji, fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Murtala Bello Asada ya yi magana kan lamarin inda ya musanta.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da rike wuta a kan 'yan ta'adda, musamman mayakan Bello Turji da su ka addabi rayuwar mazauna Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƴan bindiga, Bello Turji ya saki dukkan waɗanda ya kama yayin da sojoji ke matsa masa lamba a jihar Zamfara.
Shugaban ƴan bindiga Na’ballo, wanda aka san shi da haɗin kai da Ado Aleiro, ya gamu da ajalisa yayin wani faɗa da ya barke tsakanin ƴan bindiga a Tsafe, Zamfara.
Wasu rahotanni na zargin cewa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, yana cikin karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara yayin da sojoji suka kara matsa masa.
Bello Turji ya kafa sabon sansani a dajin Dutsi, yana tsare da wadanda aka sace yayin da sojoji suka kara kaimi a Operation Fansan Yanma, domin murkushe yan ta'adda.
Tantirin shugaban 'yan bindiga da ya addabi mutanen yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, Bello Turji, ya tara malaman tsubbu domin su yi masa addu'o'i.
Rundunar tsaron Najeriya ta ce Bello Turji cikakken matsoraci ne bayanya gudu ya bar mayakansa da dansa yayin farmaki da aka kai musu a yankin Zamfara.
Rahotanni sun tabbaar da cewa jagoran 'yan bindiga, Bello Turji ya koma sabon mafaka a gabashin Dutsin Birnin Yaro domin tserewa tsauraran farmakin sojoji a Fakai.
Jihar Zamfara
Samu kari