Yar Makaranta
Wata kyakykyawar daliba ta fashe da kuka bayan wani matashi ya ba ta kyautar naira dubu 20. Dama dai dalibai ta jima tana zullumin yadda za ta biya kudin makarantar.
Akalla daliban firamare 18 ne su ka kamu da tsautsayin amai da gudawa bayan cin abincin kyauta na gwamnatin jihar Osun da ta ke bayarwa, gwamnatin ta yi martani.
Kwamitin gudanar da gasar ya roki gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, da ya bayar da filin gina cibiyar haddar Alkur’ani a jihar. Hassan ya zama gwarzo.
Allah ya yi wa wata malamar makaranta Misis Oluwatosin Aina rasuwa a jihar Ogun bayan da ta fadi ta ce ga garinku a kusa da motarta tana kokarin zuwa asibiti.
Wasu makasa da ba a san ko su waye ba sun halaka ɗaibar kwalejin fasaha da ke Offa, hukumar makaranta ta fara bincike don zakulo waɗanda suka aikata kisan.
Saurayin, ya aikata wannan danyen aikin ne bayan da ya gayyaci budurwar tasa zuwa gidansa, yayin da ita kuma ta tafi da kawarta don ta raka ta, duka suka ci gubar.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki kan motar ɗalibai bayan sun taso daga makarantar katolika, sun kashe ɗaliba ɗaya, wasu da dama sun ji rauni.
Kwalejin koyon aikin jinya ta jihar Kebbi da ke Birnin Kebbi ta musanta korar dalibarta, Rahama Sa’idu bisa dalilin fitowa a TikTok. Ta ce ta fadi jarrabawa ne
Wasu mutane da ba a gano ko su waye ba har yanzu sun je har ɗakin kwanan wata ɗaliba sun soka mata wuta a jihar Gombe, yan sanda sun fara gudanar da bincike.
Yar Makaranta
Samu kari