Yan Yahoo
Kotu ta daure Mawaki da wasu mutane na tsawon shekaru 20 saboda laifin damfara. Alkalin da ya saurari wannan kara a Ilorin, ya zartar da hukuncin dauri a kan su
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana harin da aka kai ranar Alhamis a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja a matsayin harin kai tsaye ga zaman lafiyar Naj
Hukumar Yaki da Rashawa Da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta'annati, EFCC, ta yi nasara bayan gurfanar da wasu mutane biyar a kotunan tarayya da manyan kotun
A ranar Alhamis, 12 ga watan Mayu, Jami’an Hukumar Yaki da Rashawa da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, EFCC sun yi kama wani mai makarantar koyar da damfa
Wasu matasa da ake zargin yan Yahoo ne su sama da 40 sun yi yunkurin kutsawa unguwar Mab Global Estate da ke Abuja a daren ranar Juma’a, 4 ga watan Fabrairu.
Jami'an hukumar yaki da rashawa yi wa tattalin arziki ta'annati, EFCC, sun kama wani da ake zargin mai damfara ne ta yanar gizo, Michael Jackson, kan zarginsa d
Gwamna Dapo Abiodun na Jihar Ogun a ranar Juma’a ya ce jihar ta fi ko wacce a Najeriya yawan ‘yan damfarar yanar gizo, wato Yahoo Boys. Ya bayyana cewa a jihar
Jami'an hukumar EFCC sun kama wasu matasa 60 da ake zargin Yan Yahoo ne a wani otel a Abeokuta inda suka shirya wata liyafa don karrama wadanda suka yi fice wur
Alkalin babbar kotu da ke zama a Ibadan ya yanke wa Adewale Tosin, dan damfarar yanar gizo hukuncin share harabar kotun na tsawon wata 6 bisa ruwayar Premium Ti
Yan Yahoo
Samu kari