Yan Yahoo
Dakarun ‘yan sanda a jihar Ogun sun kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi. Wannan mutumi ya ga ta kan sa tun da aka yi damfara, amma ya dauke kudin.
Yan sanda sun kama wasu masu damfara ta yanar gizo wato yan yahoo da suka yi garkuwa da abokin aikinsu kan zarginsa da rashin basu kasonsu cikin N22m na zamba.
John Obeta, wani matashi dan shekara 27 dan asalin jihar Enugu, wanda ake zargi da kashe budurwarsa mai suna idowu Buhari ya ce kudinsa ne aka tura asusunta.
Abdulrasheed Bawa ya fadawa 'Yan majalisar dattawa cewa EFCC tayi shari’a da mutane 2, 847 zuwa yanzu a shekarar nan, kuma Alkali ya zartar masu da hukunci
Kakakin sashen laifuffuka na musamman na rundunar ‘yan sanda da ke Ikoyi yace an samu wasu Kasurguman ‘Yan Damfara Sun Sace N523.3m Daga Asusun Bankin Mutane.
Kotu ta daure Mawaki da wasu mutane na tsawon shekaru 20 saboda laifin damfara. Alkalin da ya saurari wannan kara a Ilorin, ya zartar da hukuncin dauri a kan su
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana harin da aka kai ranar Alhamis a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja a matsayin harin kai tsaye ga zaman lafiyar Naj
Hukumar Yaki da Rashawa Da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Ta'annati, EFCC, ta yi nasara bayan gurfanar da wasu mutane biyar a kotunan tarayya da manyan kotun
A ranar Alhamis, 12 ga watan Mayu, Jami’an Hukumar Yaki da Rashawa da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, EFCC sun yi kama wani mai makarantar koyar da damfa
Yan Yahoo
Samu kari