Yan Yahoo
A Anambra, jami’an Agunechemba sun ci zarafin Jennifer Elohor, wata ƴar NYSC, inda suka yi mata tsirara bayan sun lakada mata duka. Gwamnati ta ce an kama jami'an.
Bayan kisan wani dan bindiga, wasu 'yan bindiga ne sun kona masallacin Juma’a, asibitin kula da lafiya da gidaje fiye da goma a Biyabiki da ke jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a Filato ta karyata cewa akwai kasuwar da ake sayar da sassan jikin dan Adama a jihar. An gargadi iyaye kan tarbiyya.
Wasu ƴan damfarar yanar gizo da aka fi sani da Yahoo Boys sun far wa dakarun hukumar EFCC ba zato ba tsammani, sun kashe jami'i ɗaya wani na kwance a asibiti.
'Yan ta’addan Lakurawa sun kai hari a Kebbi, inda suka kashe mutane hudu, ciki har da ma’aikatan Airtel. Kwamishinan 'yan sanda ya nemi karin hadin kan jama’a.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnati da son boye rahoton gaskiya a kan rashin tsaro, inda ya yi fatan wannan ya zama zargi kawai.
Mansura Isah ta shiga tsananin damuwa bayan 'yan damfara sun sace gaba daya kudin da ta mallaka a asusun bankunanta biyu. Tsohuwar jarumar ta ce yanzu ta talauce.
Malamin addinin Musulunci, Abdulrasheed Alaseye, ya fada cikin damuwa bayan ya rasa N351,169 a hannun kamfanin da ya yi alkawarin samar masa da damar zama dillali.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta ce kar dalibai su ji tsoron shirinta na gwajin kwaya idan za a fara sabon zangon karatu domin taimaka masu.
Yan Yahoo
Samu kari