Albashin ma'aikata
Gwamna Okpebholo ya ƙara mafi karancin albashi zuwa ₦75,000 ga ma’aikatan Edo tare da ɗaukar sababbin malamai da ma’aikatan lafiya a fadin jihar.
Yayin da ake bikin ranar ma'aikata a Najeriya, kungiyoyin kwadago sun bukaci Bola Tinubu ya soke dakatar da Gwamnatin Rivers da kuma cire dokokin haraji.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutu domin bikin zagayowar ranar ma'aikata ta duniya. Gwamnatin ta ayyana ranar Alhamis, 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu.
Gwamnatin jihar Kano ta gano yadda ake karkatar da kudade a tsarin biyan albashin ma'aikatan kananan hukumomi. Ta ce za ta dauki mataki kan masu laifin.
Shugaban ƙasar Amurka na karɓar albashin $400,000 a shekara, kuma bayan ya sauka daga mulki yana samun fansho, tsaro, lafiya da tafiye-tafiye na hukuma kyauta.
Malaman makaranta da ma'aikatan lafiya sun yi zanga zanga a Abuja suna bukatar a kara masu albashin N70,000. Masu zanga zangar sun kewaye ofishin Nyesom Wike.
Hukumar tattara kudin shiga da raba su, RMAFC, ta yi karin haske kan albashin shugabanni inda ta ce bai da yawa kamar yadda ake tunani kuma bai karu tun 2007 ba.
Ma’aikatan NiMet sun fara yajin aiki a dukkanin fadin Najeriya. Ma'aikatan sun yi korafi na karancin albashi da yanayin aiki mai kyau. Sun nemi a dauki mataki.
Gwamnatin Kano ta biya N21bn daga cikin Naira biliyan 48.6 da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta hana wasu daga cikin 'yan fansho da suka hidimtawa jihar.
Albashin ma'aikata
Samu kari