Albashin ma'aikata
Gwamnoni sun fara tattauna adadin kuɗin da za su iya aminta da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi a lokacin da tattaunawa ta yi nisa da ƴan kwadago.
Wani jigo a PDP, Dare Glintstone Akinni, ya nemi kungiyoyin kwadago da su mika bukatu hudu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan mafi karancin albashi.
Kungiyoyin kwadago na NLC, TUC sun caccaki gwamnonin Najeriya kan cewa ba za su iya biyan mafi karancin albashi na N60,000 ga ma'aikata ba. Sun bukaci su yi murabus.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya amince da biyan albashin ma'aikata na watan Yuni daga gobe Litinin 10 ga watan Yuni saboda yin bukukuwan sallah cikin walwala.
Ma'aikata a Najeriya sun yi Allah wadai kan matsayar gwamnonin jihohi game da mafi karancin albashi da ake tababa bayan Shugaba Bola Tinubu ya fitar da N62,000.
Shehu Sani ya yi mamakin yadda gwamnan Edo ya gamsu da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi amma wasu gwamnoni sun gaza amincewa da hakan.
Kungiyoyin kwadago sun caccaki gwamnonin Najeriya kan kalaman da suka yi na cewa ba za su iya biyan N60,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikata ba.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ba ma’aikatan jihar kyautar N15,000 da bashin N30,000 domin bikin sallah cikin walwala ba tare da matsala ba.
Kungiyar ma'aikta masu zaman kansu (OPS) ta bayyana matsayar ta kan karin albashin ma'aikata da kungiyar kwadago ke bukata. Sai dai OPS ta gindaya sharadi.
Albashin ma'aikata
Samu kari