Albashin ma'aikata
Mai magana da yawun majalisar wakilai, Hon. Akin Rotimi, ya ce kungiyoyin kwadago suna zuzuta albashin 'yan majalisun tarayya domin harzuka 'yan Najeriya.
Tattaunawar da ake yi tsakanin wakilan gwamnatin tarayya da 'yan kwadago ta tashi ba tare da an cimma matsaya ba. Za a sake zama domin tattaunawa.
Alamu sun fara karkata kan cewa kungiyar kwadagon kasar nan (NLC) za ta sassauta bukatar mafi karancin albashi daga N494,000 zuwa N100,000 nan gaba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da wakilan gwamnatin tarayya a tattaunawar da ake yi kan mafi karancin albashin ma'aikatan Najeriya.
Daniel Bwala ya bayyana cewa kamata ya yi gwamnati ta kara tayin da ta yi na za ta rika biyan ma'aikata N60,000a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suka shiga a fadin kasar saboda rashin samun daidaito kan sabon mafi karancin albashi.
Shugabar kungiyar ma'aikatan lafiya ta Najeriya, Bamgbose Betty ta koka kan cewa albashin da ma'aikata ke karba a yanzu ba ya wuce kwana uku ya kare.
Kungiyar kwadago NLC ta fitar da sanarwa da safiyar yau Talata 4 ga watan Yuni kan ci gaba da yajin aiki inda ta ce sai an ji daga gare ta kan matakin da za ta dauka
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta ankarar da cewa dakarun sojojin Najeriya sun kewaye wurin da aka shirya za su gana da wakilan gwamnatin tarayya a Abuja.
Albashin ma'aikata
Samu kari