Albashin ma'aikata
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya gabatar da karin kasafin kudi domin fara biyan ma'aikata sabon albashi a Kano da sauran muhimman ayyukan cigaba.
Gwamnan Gombe ya yi alkawrin karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 bayan sun zauna da yan kwadago a jihar. Inuwa Yahaya ya ce suna daf da fara biyan sabon albashin.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana abin da take jira game da biyan mafi karancin albashi yayin da jihar Adamawa ta kasance ta farko da ta fara biya a watan Agusta.
Yayin da Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa ya fara biyan mafi karancin albashi, Gwamna Siminalayi Fubara ya ce yana jiran Gwamnatin Tarayya ne domin fara biya.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya cika alƙawarin da ya ɗauka a makon jiya, ma'aikatan gwamnati a matakin jiha sun fara cin gajiyar sabon mafi ƙarancin albashi.
Gwamnatin Kebbi ta yi Allah wadai da wani rahoton sabon tsarin albashi na ma'aikatan jihar da ake yadawaa kafafen sada zumunta. Ta yi karin haske.
Kungiyar kwadago ta yi bayani kan lokacin da za a fara biyan mafi karancin albashi da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. NLC ta ce zuwa karshen Agusta za a kammala.
Gwamnatin jihar Adamawa ta amince da fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi daga watan Agusta. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya amince da hakan.
Duk da rattaba hannu kan kudirin dokar sabon mafi karancin albashi na N70,000 da Shugaba Bola Tinubu ya yi, wasu gwamnoni sun ce ba za su iya biya ba.
Albashin ma'aikata
Samu kari