WAEC
Gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana cewa ta biya kudade N740m wajen biya wa dalibai kudin rajistar NECO da WAEC a fadin jihar. Akwai kuma shirin karfafa matasa.
Hukumar shirya jarabawa ta Afrika ta yamma ta saki sakamakon jarabawar daliban da suka kammala babbar makarantar sakandare a wannan shekarar 2020 da ke wucewa.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi afuwa ga dukkanin daliban da ke da hannu a rikicin baya da aka yi a kwalejin kimiya da ke Dawakin Tofa.
Gwamnatocin jihohin Lagas, Ogun da Ekiti sun bayyana cewa masu zana jarrabawar kammala makarantar sakandare wato WAEC ne kadai za su koma makarantu a cikinsu.
Bayan sanarwar da gwamnatin tarayya ta yi na haramtawa makarantun sakandire zana jarrabawar WAEC a bana, a yanzu ta fayyace ainihin abin da sanarwar ta kunsa.
Hukumar WAEC mai shirya jarrabawa kammala karatun sakandire a Yammacin Afrika, a ranar Talata ta fitar da ka'idodin yadda za'a gudanar da jarrabawar a bana.
Hukumar jarrabawar WAEC ta sanar da cewar daliban shi shida na sakandare za su zana jarrabawar kammala makaranta tsakanin 4 ga watan Agusta zuwa 5 ga Satumba.
Hukumar shirya jarabawar kammala makarantun sakandire ta Afirka ta Yamma wato WAEC, ta daraja jihar Kano a cikin sahun jihohi biyar da suka fi kwazo a jarrabawar da hukumar ta gudanar a bana cikin fadin kasar nan.
Za a sakewa jarrabawar WAEC ta kammala makaranta tsari bisa dukkan alamu inda shugaban hukumar ya ce a na yunkurin fara amfani da gafaka. WAEC za ta yi koyi da JAMB wurin shirya jarrabawar ta.
WAEC
Samu kari