
Yemi Osinbajo







Wasu shahararrun mutane da suka yi aiki da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, sun samu sabbin mukamai. Sun hada da Yemi Osinbajo, Zainab Ahmed da sauransu.

Yemi Osinbajo tsohon mataimakin Buhari ya samu sabon mukami bayan sauka daga mulki, an nada shi mai bada shawara a Global Energy Alliance for People and Planet.

A ranar 24 ga watan Yuni za a zabi Shugaban kasa da 'Yan Majalisa a Sierra Leone. Tuni Yemi Osinbajo ya jagoranci tawagar kungiyar Commonwealth zuwa kasar.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Juma’a, 29 ga watan Mayu, ya bukaci dukkanin zababbun jami’an gwamnati da wadanda aka nada da su bayyana kadarorinsu.

Shugaba Buhari ya bayyana bin dokan kundin tsarin mulki na bayyana kadarorinsa kafin da kuma bayan ya shiga ofishinsa haka ne zai inganta aiki da bin ka'ida.

Gwamnatin Buhari ta yarda ‘Yan kasuwa su kirkiro Jami’o’i. Gwamnati ta yarda a kirkiro Jami’o’in a sun kai 36, adadin Jami’o’in ‘Yan kasuwa ya haura 70 kenan.

Sai yanzu ake jin Muhammadu Buhari ya dauko batun zaben tsaida gwani na fito ‘dan takaran shugaban kasa da aka yi a APC. ya fadi dalilin matsyar da ya dauka.

Kakakin mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo, Laolu Akande, ya ce Osinbajo, ya fito takarar shugaban ƙasa ne saboda ya kawo cigaba ga al'umma...

Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Joe Igbokwe, ya caccaki tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, kan kalaman da ya yi akan Yemi Osinbajo.
Yemi Osinbajo
Samu kari