Amurka
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Tawagar Amurka ta tattaunawa da takwararta ta Iran a birnin Islamabad na Pakistan. Yayin tattaunawar Amurka ta mika bukatarta ga Iran don cimma yarjejeniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar lalata jiragen ruwan yakin Jamhuriyar Musulunci ta Iran idan suka tunkari dakarun sojojin kasarsa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Miliyoyin yan Najeriya da ke fatan samun sauki idan sulhun Amurka da Iran ya tabbata sun samu koma baya, ana hasashen fetur zai iya iara tsada fiye da baya.
An yi zaman sulhu tsakanin Amurka da Iran a birnin Islamabad na Pakistan, amma duk da haka ba a ciimma matsaya ta karshe ba duk da an fara fahimtar juna.
An cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin da ake yi tsakanin Amurka, Isra'ila da Jamhuriyar Musulunci ta Iran a yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Amurka
Samu kari