Amurka
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido ya bayyana cewa lokaci ya yi da Shugaba Bola Tinubu zai gana da dukkanin tsofaffin shugabanni.
Fadar shugaban kasa ta karyata cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai ziyarci kasar Amurka domin ganawa da mataimakin shugaba Donald Trump ranar Talata.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ce Kiristoci na Kashe Kiristoci a Kudu maso Gabas na Najeriya a martanin da ya yi wa shugaban Amurka, Donald Trump.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Omoyele Sowore ya yi gargadi kan zuwan sojojin Amurka Najeriya kan zargin kashe Kiristoci. Ya ce hakan nada hadari ga Najeriya.
Majalisar Amurka za ta yi bincike kan zargin saka dokokin da suke da alaka da shari'ar Musulunci a Najeriya. Najeriya ta yi watsi da cewa an tauye addini a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan sufuri, Femi Fani Kayode ya bayyana cewa Donald Trump na kokarin amfani da addini wajen sace albarkatun kasar nan.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taba yi wa shugaban Amurka, Donald Trump, bayani gamsashshe kan zargin yi wa Kiristoci kisan gilla a Najeriya.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bukaci Shugaba Tinubu ya dauki mataki kan barazanar Donald Trump ga Najeriya, yana kiran hakan cin mutuncin kasa.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan maganganun Donald Trump game da Najeriya bayan zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Amurka
Samu kari