Siyasar Amurka
Iran ta sanar da amincewa da tsagaita wuta tsakainta da Iran bayan shafe kwanaki 12 ana musayar wuta. Iran ta yaba da kwazon da sojojinta suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Masana tattali sun nuna fargabar harin da Amurka ta kai Iran zai iya jawo tashin farashin mai zai shafi tattalin arzikinta. An ce lamarin zai jawo tashin farashi
Amurka ta roki kasar China da ta shawo kan kasar Iran kan yunkurin rufe hanyar ruwan Hormuz da ake dakon mai ta wajen zuwa kasashen turai da sauransu.
Dubban mutane a Iran, Lebanon, Yemen da Ira sun yi zanga zangar nuna goyon baya ga Iran kan Isra'ila. Hakan na zuwa ne bayan Netanyahu ya bukaci a bijirewa Khamenei.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana cewa ba za ta amince da hawa teburin tattaunawa da duk wadanda ke goyon bayan Isra'ila ta kai mata hari ba.
Jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya karanto ayar Kur'ani ya karfafi 'yan Iran su cigaba da fafatawa da Isra'ila. Ya ce idan akwai tsoro ba za a ci nasara ba.
A wannan rahoto, za a ji cewa akwai shirye-shiryen kai wa Iran hari, yayin da gwamnatin Amurka ta fara hada kan sojojinta don kai farmaki a karshen mako.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya ce za su rama harin da Iran ta kai musu a wani asibiti da sassafe. Isra'ila ta ce shugaban Iran ya buya yana kai hari.
Siyasar Amurka
Samu kari