Siyasar Amurka
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald J Trump ya bayyana cewa Iran na don a koma teburin tattaunawa, amma yana da shakku kan batun.
A labarin nan, za a ji cewa matakin da gwamnatin Amurka ta dauka na sassauta takunkumin da ta kakaba wa Rasha ya jawo suka daga sauran kasashen Turai.
A labarin nan, za a ji cewa Joe Cirincione, wani masanin harkokin tsaro ya yi hasashen yakin da Amurka ke yi da Iran zai iya jawo mata gagarumar matsala.
Fitaccen mai watsa shirye shirye, Joe Rogan ya yi ikirarin cewa mafi yawa magoya bayan Shugaba Donald Trump sun fara tunanin ya ci amanrsu saboda yakin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Sojojin Iran ta bukaci kasashen da ke son wucewa da mai zuwa kasuwannin duniya su kori jakadun Amurka da Isra'ila. Sun ce wanda ya kori jakadun zai wuce ta Hormuz.
Sanata Lindsey Graham ya abokan hulda da Amurka Gabas ta Tsakiya inda ya yi mamakin yadda suka ki taya ƙasarsa da Isra'ila yakar Iran a rikicin da ake yi.
'Yan sandan birnin New York sun kama mutum biyu bayan jefa abubuwa fashewa a kusa da gidan magajin garin New York, Zohran Mamdani yayin zanga zanga
Rundunar sojin Amurka ta sanar da rsuwar daya daga cikin dakarunta bayan hare-haren Iran sun jikkata shi a kasar Saudiyya. Nan gaba kadab za a fitar da sunan sojan.
Siyasar Amurka
Samu kari