
Siyasar Amurka







Jam'iyyar NNPP ta kasa ta yi watsi da labaran da ake yadawa na cewa dan takararta na shugabancin kasa, Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam'iyyar APC mai mulki.

A halin da ake ciki, kasar Amurka ta turo wasu jami'anta da za su yi aiki a lokacin da za a rantsar da Bola Ahmad Tinubu a gobe Litinin kamar yadda doka ta aje.

Wani dan Najeriya mai suna Yemi Mobolade, mazaunin birnin Colorado na kasar Amurka, ya yi nasarar zama magajin garin bayan doke abokin takararsa a zaben da ya

Ya zuwa yanzu, jam'iyyun siyasa na ci gaba da musayar yawu game da sakamakon zaben shugaban kasan da aka gudanar a wannan shekarar, LP ta yi martani game dashi.

Chimamanda Adichie ta fito ta rubuta budaddiyar wasika ga Shugaba Joe Biden na kasar Amurka ta ce yarda da sakamakon zaben Najeriya zai bata mutuncin Amurka

Kasar Turai ta Scotland ta yi sabon Firayinminista, wanda yake Musulmi na farko da ya taba rike wannan babban mukami a kasar da ke nahiyar Turawan Yammaci.

Kasar Amurka ta bayyana cewa, ta amince Bolad Ahmad Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a Najeriya, har ta taya shi murnar lashe zaben na bana.

Kasar Amurka ta bayyana tsoron satar bayanai daga manhajar TikTok, ta ce za ta tabbatar da an daina amfani da manhajar kawai kowa ma ya huta a cikin kasar.

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya ce yayin da shugabannin PDP ke can suƙa fara zanga-zanga shi kuma yana nan yana zubawa talakawansa ayyukan Alheri a Ribas.
Siyasar Amurka
Samu kari