
Siyasar Amurka







Amurka Tayi Magana Kan Goyon Baya Wani ‘Dan Takara Ya Zama Shugaban Najeriya. Mataimakiyar Ministar harkokin Afrika ta Amurka ta fadawa matasa abin da za su yi.

Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai yayi martani ga mutanen da ya ce suna kusa da Shugaba Muhammadu Buhari amma suna yi wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zagon kasa

Bayan ta je kotu, Jam’iyyar NNPP ta maye gurbin irinsu Sanata Ibrahim Shekarau da wasu ‘Yan takara da suka canza sheka. A ciki har da wanda ya saida takararsa.

gwamnatin shugaba Castillo dai ta fuskanci koma baya, cece-cece kuce, rikici da dabaibayewar al'amura shekaru kadan bayan darewarsa kan karagar mulki a 2021

Abin mamaki ya faru a zabukan tsakiyar zango na Amurka inda mutane suka sake zaben dan majalisar jihar Pennsylvania, Tony DeLuca duk da cewa ya mutu kafin zabe.

Wasu Amurkawa wadanda yan asalin Najeriya a kalla guda takwas sun lashe zabukan kujerun majalisa a zaben Amurka da aka yi a ranar Talata 8 ga watan Nuwamba.
Siyasar Amurka
Samu kari