Siyasar Amurka
A labarin nan, za a ji Amurka ta fadi lokacin da jami'anta da na Iran za su sanya hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya da za ta kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Wani dan bindiga ya kashe mutum daya tare da jikkata akalla mutum 10 a wani hari da ya kai jihar Texas a Amurka. Ya shafe sa'o'i yana fito na fito da 'yan sanda.
Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore wanda ya saka Najeriya a gaba game da zargin kisan kiristoci ya bayyana cewa dokar ƴan sandan jihohi zai taimaki kasar nan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa Amurka ta kulla yarjejeniya da Iran kuma yakin da suke ya zo karshe, za a saka hannu kan yarjejeniyar.
A labarin nan, za a ji kasar Amurka ta kare kanta biyo bayan hallaka wasu jami'an kasar Indiya a tekun Oman, tana zargin sun dauko man kasar Iran.
Rundunar sojin Iran ta sanar da rufe mashigar Hormuz gaba daya kan hare-hare da ta ce Iran ta kai mata. Farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya.
Ministan harkokin wajen Iran ya yi watsi da bukatar shugaba Donald Trum ta neman haduwa da Mojtaba Khamenei. Ya fadi dalilin daina ganin Khamenei a bainar jama'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Iran ba kamar Venezuela ba ne da za a shiga nan take a kai hari a fita. Ya ce Iran na da makamai sosai.
Siyasar Amurka
Samu kari