Siyasar Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai nemi takarar shugaban kasa a Venezuela bayan kammala mulki a Amurka saboda yana da farin jini a kasar.
Shugaba Donald Trump ya ba da umarnin dakatar da hare-hare kan matatun makamashin Iran na tsawon kwanaki biyar bayan samun "ingantacciyar tattaunawa" da Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amurka na neman karin biliyoyin Daloli domin ta kara karfi da azama wajen hada gwiwa da Amurka a kara matsa wa Iran.
Daraktan cibiyar NCTC Joseph Kent ya yi murabus, yana zargin cewa Isra'ila ce ta tunzura Trump shiga yaƙi da Iran wanda ba shi da amfani ga kasar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald J Trump ya bayyana cewa Iran na don a koma teburin tattaunawa, amma yana da shakku kan batun.
A labarin nan, za a ji cewa matakin da gwamnatin Amurka ta dauka na sassauta takunkumin da ta kakaba wa Rasha ya jawo suka daga sauran kasashen Turai.
A labarin nan, za a ji cewa Joe Cirincione, wani masanin harkokin tsaro ya yi hasashen yakin da Amurka ke yi da Iran zai iya jawo mata gagarumar matsala.
Fitaccen mai watsa shirye shirye, Joe Rogan ya yi ikirarin cewa mafi yawa magoya bayan Shugaba Donald Trump sun fara tunanin ya ci amanrsu saboda yakin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Siyasar Amurka
Samu kari