Siyasar Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ki zuwa kasar AMurka da wayar hannu domin tsoron kar 'yan China suka su masa kutse yayin da ya je ziyara Beijing.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya kama hanyar zuwa kasar China domin tattauna batun kasuwanci da harkokin tsaro duniya. Trump zai tattauna batun Iran a China.
Pentagon ta sanar da cewa yaƙin Iran ya ci dala biliyan 29 a watanni biyu zuwa Mayu 2026, lamarin da ya haifar da taƙaddama tsakanin Trump da ƴan Democrat.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Amurka da Iran sun sake samun rashin fahimta bayan bangarorin biyu sun ki amincewa da sharuddan sulhun da suka aika wa juna.
Gwamna Bala Mohamed ya saye fom din nemantakarar Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar APM. Ya bayyana cewa za su tsaya domin ceto al'umma a zaben 2027.
Jami'an leken asirin Amurka sun tabbatar da harbin wani mutum a kusa da fadar White House yayin da shugaba Donald Trump zai halarci wani taro. An yi kulle a fadar.
Gwamnatin Maurka ta rike wasu 'yan Najeriya da suka damfari Amurkawa kusan mutum 1,000 da suka fito daga jihohi 47 da wasu kasashe 19 a wajen Amurka.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fuskanci hare-haren bindiga guda uku daga 2024 zuwa 2026. An kama wasu da suka so kashe shi a wasu lokutan a Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Amurka ta amince da wasu sababbin dokoki da za su saka linzami kan tallafin kudi da ƙasarsu ke aiki wa Najeriya.
Siyasar Amurka
Samu kari