Siyasar Amurka
Yan Majalisar Dokokin Amurka 31 sun bayyana Shugaba Trump a matsayin jarumi bisa sanya Najeriya a jerin kasashen da ake da babbar matsala kan yancin addini.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake aiko sako ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Rundunar sojin Amurka ta tsara yadda za ta kai farmaki Najeriya bayan ikirarin da shugaban kasar, Donald Trump ya yi kan kisan Kiristoci. Za su kai hari na'uka uku.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar Amurka da ya bijiro da kudirin a sanya Najeriya a cikin jerin kasashen da ke kisan kiristoci ya koma kan China.
A labarin nan, za a ji wasu abubuwa game da sabon Magajin Garin New York, birni mafi girma a duniya, Zohran Mamdani da ya nuna wa Donald Trump yatsa.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisar Amurka sun mika bukata ga Ma'aikatar kudi da kasar da ta sanya wa Miyetti Allah da MACBAN na Najeriya takunkumi.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce watarana Musulmi zai shugabanci Amurka. Ya yi magana ne bayan nasarar Zohran Mamdani a New York.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon darektan DSS, Mike Ejiofor ya gargadi gwamnatin Najeriya da ta dauki barazanar da Donald Trump ya dauka da muhimmanci.
Dan jam'iyyar Democrat, Zohra Kwame Mamdani ya zama Musulmi na farko da ya lashe zaben magajin garin New York duk da barazanar Donald Trump ga jama'a.
Siyasar Amurka
Samu kari