Siyasar Amurka
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa daga 1 ga Janairun 2026 za ta fara hana 'yan Najeriya shiga kasar, Ofishin jakadancin Amurka ya ce za fara hana biza a 2026.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen attajiri a fadin duniya, Elon Musk ya taka matakin da babu wani mai dukiya da ya kai, inda arzikinsa ya kai $600bn.
A labarin nan, za a ji yadda ragin farashi da matatar Dangote ta yi yana kara jawo wa wasu 'yan kasuwa da ke shigo da man fetur zuwa Najeriya asara.
Shugaban Amurka ya yi Allah wadai da harin da aka kai kan jama'a a jami'ar Brown. Donald Trump ya ce daliban da 'yan bindigan suka kashe suna kallonsu daga Aljanna.
Sojojin Amurka biyu da wani mai farar hula sun mutu a Palmyra, Syria, bayan harin kwanton bauna da wani dan ISIS ya kai kan dakarun hadin gwiwar Amurka da Syria.
A labarin nan, za a ji cewa Riley Moore, Dan Majalisar Amurka da ya dage a kan batun kisan kiristoci a Najeriya ya koma kasarsa da shirin rubuta rahoto.
Siyasar Amurka
Samu kari