Siyasar Amurka
A wani yanayi mai daukar hankali, an ce Elon Musk zai hana jama'ar kafar Twitter yanke alaka da juna duba da rashin ma'anar hakan. Sai dai zai smau matsala.
Kasar Amurka ta aike da muhimmin saƙo na gargaɗi ga sojojin da suka yi juyin mulki a jamhuriyar Nijar. Ta ce ta ɗora alhakin kula da lafiyar Mohamed Bazoum.
An nemi kasashe da yawa su hana Abba Gida-Gida da ahalinsa biza saboda yadda yake kuntatawa Kanawa. An bayyana hakan ne saboda dalili gida daya kacal a jihar.
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta yi watsi da labaran da ake yadawa na cewa dan takararta na shugabancin kasa, Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam'iyyar APC mai mulki.
A halin da ake ciki, kasar Amurka ta turo wasu jami'anta da za su yi aiki a lokacin da za a rantsar da Bola Ahmad Tinubu a gobe Litinin kamar yadda doka ta aje.
Wani dan Najeriya mai suna Yemi Mobolade, mazaunin birnin Colorado na kasar Amurka, ya yi nasarar zama magajin garin bayan doke abokin takararsa a zaben da ya
Ya zuwa yanzu, jam'iyyun siyasa na ci gaba da musayar yawu game da sakamakon zaben shugaban kasan da aka gudanar a wannan shekarar, LP ta yi martani game dashi.
Chimamanda Adichie ta fito ta rubuta budaddiyar wasika ga Shugaba Joe Biden na kasar Amurka ta ce yarda da sakamakon zaben Najeriya zai bata mutuncin Amurka
Kasar Turai ta Scotland ta yi sabon Firayinminista, wanda yake Musulmi na farko da ya taba rike wannan babban mukami a kasar da ke nahiyar Turawan Yammaci.
Siyasar Amurka
Samu kari