Wasar Kwallo
Jose Mourinho ya yi hasashen cewa Morocco za ta doke Najeriya a wasan kusa da na karshe na gasar AFCON 2025, inda ya ce Atlas Lions ce ƙungiya mafi tsari a Afirka.
Gasar AFCON 2025 na ci gaba da gudana a kasar Morocco. Akwai wasu zaratan sababbin matasan 'yan wasa da suka dauki hankula. Akor Adams na Najeriya na cikinsu.
Morocco za ta rasa Azzedine Ounahi babban dan wasan tsakiyarta, yayin da Najeriya za ta rasa Wilfred Ndidi a wasan semi-final na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Odion Ighalo ya gargaɗi Najeriya ta ƙara kaimi don doke Morocco a wasan semi-final na AFCON ranar Laraba (Jan 14, 2026) a birnin Rabat don kai wa wasan ƙarshe.
CAF ta naɗa Daniel Laryea ɗan Ghana a matsayin alƙalin wasan Najeriya da Morocco na ranar 14 ga Janairu, 2026); an tsaurara matakan VAR don tabbatar da adalci.
Wani Bature ya yi amfani da ƙwai wajen hasashen wasan AFCON tsakanin Najeriya da Morocco (Jan 14, 2026), yayin da 'yan Najeriya ke fargabar nuna son kai daga CAF.
Attajiri a Najeriya, Abdulsamad Rabiu ya taya kungiyar Super Eagles murnar doke Algeria inda ya ba su kyautar $500,000 domin karfafa musu guiwa a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta samu nasara a wasan daf da na kusa da na karshe da suka yi karan batta da takwarorinsu na kasar Algeria a gasar AFCON 2025.
Tawagar Super Eagles ta kauracewa fita atisaye da tafiya birnin da za su buga wasa da Algeria a gasar AFCON saboda ba a biya su hakkokinsu na wasanni hudu ba.
Wasar Kwallo
Samu kari