Wasar Kwallo
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya yi magana kan dalilinsa na fasa sayan kungiyar kwallom kafa ta Arsenal da ke a kasar Ingila.
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillara ta tabbatar da raauwar tsohon shugaban NFF ta Najeriya, Ibrahim Galadima bayan ya sha fama da jinya ta tsawon lokaci.
Donald Trump ya ce ba zai iya ba da tabbacin tsaron tawagar kwallon kafa ta Iran a gasar cin kofin duniya, bayan ministan wasanni ya bayyana dalili na rashin halarta
Ministan wasanni a Iran ya bayyana cewa kasar ba za ta shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 ba sakamakon hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa.
A ranar Lahadi, 18 ga watan Janairun 2026 aka kammala buga gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON) a Morocco. Akwai kasashen da suka fi lashe kofin a tarihi.
Najeriya da Morocco za su kece raini a wasan kusa da na karshe na gasar cin kofin Nahiyar Afrika (AFCON), 2025. Legit za ta kawo rahoton wasan kai tsaye.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta karfafa gwiwar tawagar 'yan wasan Super Eagles kan wasan da su yi da Morocco.
Jose Mourinho ya yi hasashen cewa Morocco za ta doke Najeriya a wasan kusa da na karshe na gasar AFCON 2025, inda ya ce Atlas Lions ce ƙungiya mafi tsari a Afirka.
Gasar AFCON 2025 na ci gaba da gudana a kasar Morocco. Akwai wasu zaratan sababbin matasan 'yan wasa da suka dauki hankula. Akor Adams na Najeriya na cikinsu.
Wasar Kwallo
Samu kari