Wasar Kwallo
A ranar Lahadi, 11 ga watan Fabrairu, 2024 za a gwabza wasan ƙarshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka tsakanin Najeriya da masu masaukin baki Ivory Coast.
Fasto Dakta Kan Ebube Muonso ya yi hasashen kasar da za ta lashe gasar AFCON a gobe Lahadi 11 ga watan Faburairu inda ya ce Ivory Coast ce da nasara.
Shugaban hukumar kwallon ƙafa ta nahiyar Afirka, Patrice Motsepe, ya tabbatar da cewa Bola Tinubu zai halarci filin wasan da za a buga wasan ƙarshe a gasar AFCON.
Kocin kungiyar The Elephants ta kasar Cote d'Ivoire, Emerse Fae, ya yi bayani kan hanyar da kungiyarsa za ta bi domin samun nasara kan Super Eagles a wasan karshe.
Wani ‘dan Najeriya ya ce zai fi kyautuwa mutum ya guji kallon wasan Najeriya da Ivory Coast idan har ya san yana da hawan jini. Ya ce zai fi kyau a bi sakamakon.
Sanatan Shehu Sani ya bai wa mata shawara don kare mazajensu daga mutuwa a kallon kwallo yayin da ake dakon wasan karshe a ranar Lahadi 11 ga watan Faburairu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da gwamnoni 22 za su je kallon wasan ƙarahe a gasar AFCON 2023 waɓda tawagar ƴan wasan Najeriya za ta kara da Ivory Coast.
Ahmed Musa ya jagoranci tawagar Super Eagles wurin yin addu'a na musamman ga wadanda suka rasa ransu yayin kallon wasanta da Afirka ta Kudu a ranar Laraba.
Wani ɗan kasuwa ya rasa rayuwarsa a lokacin da alƙalin wasa ya kashe kwallon da Osimhen ya zura a wasan Super Eagles da South Africa a gasar cin kofin AFCON.
Wasar Kwallo
Samu kari