
Taraba







Manoma sun shiga tsahin hankali a wasu ƙauyuka akalla 15 da ke jihar Taraba biyo bayan ayyukan 'yan bindiga wanda ya tilasta musu hakura da amfanin gonakinsu.

Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Agbu Kefas ta kafa wani kwamiti domin kama duk yaron da ya kamata ace yana makaranta a titi a lokacin makaranta.

Miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka wata matar aure tare da raunata mijinta a wani sabon hari a jihar Taraba.

Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun tashi mutanen ƙauyuka sama da 15 yayin da su ka kai wani kazamin hari jihar Taraba da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.

Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar Taraba, Cif Victor Bala Kona, ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinyar rashin lafiya.

Hukumar NEMA ta gano shirin kasar Kamaru na kokarin ballo ruwa daga cikin kasar zuwa Najeriya. Hakan zai shafi jihohin Najeriya da wasu yankunan kasar Kamaru.

Wasu magidanta na satar kayyayakin gonar mutane don kai wa iyalansu a jihar Taraba, wasu manoman sun ce ganin halin da ake ciki ba su kai su kara ba ga hukumomi

Gwamna Dakta Agbu Kefas na jihar Taraba ya samu sahalewar majalisar dokokin jihar na karɓo rance kuɗi daga bankuna huɗi, waɗanda suka kai Naira Biliyan N206bn.

Ujah Ujah lauyan Sanata Sani Danladi wanda shugaban ƙasa Bola Tinubu ya zaɓo domin zama minista, ya bayyana cewa babu umarnin kotu da ya hana shi rike mukami.
Taraba
Samu kari