Taraba
Hadakar kungiyoyin Musulmi a Taraba sun bayyana goyon bayansu ga gwamna Agbu Kefas domin sake tsayawa takara, suna yaba da matakin sa na inganta ilimi da tsaro.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya dauki matakin warware rikicin mallakar masallaci da ya taso tsakanin kungiyar Izala da wasu kungiyoyi biyu a Donga.
Gwamna Agbu Kefas ya tabbatar wa Shugaba Tinubu cewa zai samu nasara 100 bisa 100 a Taraba a zaben 2027. Ya bayyana dabarar da zai yi amfani da ita.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya bayyana cewa bai karbi ko sisin kwabo da sunan ladan sauya sheka daga PDP zuwa APC ba, ya ce bisa ra'ayin kansa.
Farashin kayan abinci ya kara sauka sosai a kasuwannin jihar Taraba yayin da al'ummar Musulmi ke kara shirin wata Ramadan. Yan kasuwa sun yi korafi kan hakan.
Wasu fusatattun matasa sun huce fushinsu kan wani dan majalisa a jihar Taraba. Dan majalisar ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki ayayin motocinsa.
Sanatocin Taraba, Haruna Manu da Shuaibu Isa Lau, sun fice daga PDP zuwa APC yau 4 ga Fabrairu, 2026. APC ta mamaye majalisa da kujeru 81 yayin da PDP ke durƙushewa.
Gwamnatin Taraba ta yi barazana ga ma'aikata da ke share tituna a jihar kan korarsu daga aiki, ta ce za su fuskanci hukunci idan basu yi rijistar APC ba a jihar.
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana sauya sheƙar Gwamna Agbu Kefas zuwa APC a matsayin abin alfahari da ya taba zuciyarsa matuƙa.
Taraba
Samu kari