Taraba
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Laraba 22 ga Afrilu, 2026, inda ta yi gargaɗin ruwan sama da tsawa a jihohin kudu da tsakiyar Najeriya.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a yi ruwan sama a wasu jihohin Arewa da suka hada da Gombe, Taraba, Bauchi, Sokoto da sauransu.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
Hadakar kungiyoyin Musulmi a Taraba sun bayyana goyon bayansu ga gwamna Agbu Kefas domin sake tsayawa takara, suna yaba da matakin sa na inganta ilimi da tsaro.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya dauki matakin warware rikicin mallakar masallaci da ya taso tsakanin kungiyar Izala da wasu kungiyoyi biyu a Donga.
Gwamna Agbu Kefas ya tabbatar wa Shugaba Tinubu cewa zai samu nasara 100 bisa 100 a Taraba a zaben 2027. Ya bayyana dabarar da zai yi amfani da ita.
Taraba
Samu kari