Taraba
Jami’an tsaro sun kama Bello Bodejo a birnin Jalingo a Taraba tare da mika shi ga hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC domin ci gaba da bincike.
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Kotun Tarayya da ke Jalingo ta hana tsohon gwamnan Taraba, Rabaran Jolly Nyame, takarar zaben 2027 saboda hukuncin da aka taba yanke masa kan rashawa.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Laraba 22 ga Afrilu, 2026, inda ta yi gargaɗin ruwan sama da tsawa a jihohin kudu da tsakiyar Najeriya.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a yi ruwan sama a wasu jihohin Arewa da suka hada da Gombe, Taraba, Bauchi, Sokoto da sauransu.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
Taraba
Samu kari