Taraba
Gwamnatin tarayya ta fitar da gargadi game da fargabar ambaliyar ruwa a damuwar 2026. An bayyana jihohi 26 da Abuja a matsayin wuraren da za a yi ambaliya.
Rundunar Sojojin Najeriya ta musanta rahotannin da ke yawo cewa Laftanar Kanal Emmanuel Gabriel Okoye ya mutu ne sakamakon harin ‘yan bindiga a Taraba.
Matasa sun tunkari dan Majalisa mai wakiltar mazabar Jalingo, Yorro da Zing, Hon. Sadiq Tafida ta jihar Taraba lokacin da ya dawo nwman goyon bayansu.
Mai neman takarar gwamna a Taraba a karkashin jam'iyyar APC, David Sabo Kente ya ce dole a yi adalci ko jam'iyyar ta rushe a zaben 2027 da ke tafe.
Allah ya yi wa daya daga cikin maniyyatan da za su tashi zuwa kasar Saudiyya. Maniyyaciyar wadda ta fito daga jihar Taraba ta rasu awanni kafin su tashi.
Jami’an tsaro sun kama Bello Bodejo a birnin Jalingo a Taraba tare da mika shi ga hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC domin ci gaba da bincike.
Cocin Katolika ta Taraba ta koka kan hare-haren da ake kai wa kan wuraren ibada. Ta bayyana cewa an kashe mutane da dama tare da raba su da matsugunansu.
Kotun Tarayya da ke Jalingo ta hana tsohon gwamnan Taraba, Rabaran Jolly Nyame, takarar zaben 2027 saboda hukuncin da aka taba yanke masa kan rashawa.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Laraba 22 ga Afrilu, 2026, inda ta yi gargaɗin ruwan sama da tsawa a jihohin kudu da tsakiyar Najeriya.
Taraba
Samu kari