!['Yan bindiga sun kai ƙazamin hari, sun kashe basarake mai martaba da ɗansa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bc4fdfb02f22b4a3.jpeg?v=1)
Taraba
!['Yan bindiga sun kai ƙazamin hari, sun kashe basarake mai martaba da ɗansa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bc4fdfb02f22b4a3.jpeg?v=1)
![Gwamna ya jawo mutane a jiki, ya naɗa sababbin hadimai sama da 1,000](https://cdn.legit.ng/images/560x315/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
![Yan bindiga sun gwabza fada, hatsabibin mai garkuwa da mutane ya sheka lahira](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2c0ba287d094bcb4.jpeg?v=1)
![An zargi sarki da kwace gonakin talakawa, ya bayyana gaskiyar lamarin](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cd4273e2790bd27a.jpeg?v=1)
![Majalisa za ta binciki kwangilar aikin Mambila, za a dauko aikin wutar tun daga 1999](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d7a896a0fa66aaeb.jpeg?v=1)
![Matar aure ta tsere daga hannun 'yan bindiga yayin da bacci yayi awon gaba da miyagun](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cd4273e2790bd27a.jpeg?v=1)
![An kama ɗan damfara da sunan samawa mutane aikin soja, rundunar soji ta yi karin haske](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cf9d6fc791c81121.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cefke wani dan damfara mai kokarin karbar kudi domin samawa mutane aikin soja a jihar Taraba. Kingsley Chidiebere Uwa ne ya sanar
![PDP ta dauki mataki bayan nade-naden gwamna sun bar baya da kura](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b8f284480157e939.jpeg?v=1)
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta kwantar da hankulan mambobinta a jihar Taraba wadanda suka fusata sakamakon mukaman da Gwamna Agbu Kefas ya raba.
!['Yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar gwamna, sun hallaka mutum 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar Wukari ta jihar Taraba. 'Yan bindigan a yayin harin da suka kai sun hallaka mutum biyu har lahira.
![Ana nemansa ruwa a jallo: Gwamnan PDP ya ba tsohon ciyaman da mutum 131 mukami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya naɗa sababbin manyan masu taimaka masa da ƙananan hadimai da masu ba shi shawara na musamman 132 a gwamnatinsa.
![Sojoji sun cafke masu garkuwa da mutane da suka addabi Taraba, sun ba da bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
Sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargi da garkuwa da mutane a garuruwan jihar Taraba. Wadanda ake zargin sun ba da bayanai.
![Sojoji sun kama ɗan ta'adda yana kokarin guduwa bayan ya kashe mutane](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cf9d6fc791c81121.jpeg?v=1)
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da cafke dan ta'addar da ya fitini kauyuka a jihar Taraba. Dan ta'addan, Ibrahim Hassan ya amsa laifinsa a hannun jami'an tsaro.
![Gwamna ya nuna adawa da kafa 'yan sandan jihohi, ya fadi dalilansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64a5db6708d7fbf7.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya nuna adawarsa da kiran da ake yi na a samar da 'yan sandan jihohi a kasar nan. Gwamnan ya ce jami'an tsaron da ake da sun isa.
![Dillalin raguna ya bayyana abin da ke kokarin hana mutane layya a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b7e78e813add112_b.jpeg?v=1)
Tsadar abinci na kokarin hana mutane sayan ragunan sallah a birnin Jalingo da ke jihar Taraba. Dillalan raguna sun koka kan rashin kasuwa duk da kokarin da suke.
!['Yan bindiga sun kai hare hare a jihar Taraba, sun hallaka mutum 11](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a kauyukan jihar Taraba. 'Yan bindigan sun hallaka mutum 11 a farmakin wanda suka kai da sanyin safiya.
Taraba
Samu kari