Siyasar Najeriya
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Zamfara ta caccaki masu ganin hukumar yaki da cin hanci ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci manyan masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya su marawa Tinubu baya.
Wani tsagin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya shigar da kara a gaban hukumar EFCC kan Rabiu Musa Kwankwaso da wasu mutum 13 kan zargin N2.5bn
Wani jigo a babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratuc Party (PDP) ya fadi dalilin da ya sanya jam'iyyar ba ta hukunta tsohon gwamnan Rivers Nyesom Wike ba.
An samu sabani tsakanin kungiyoyi biyu na 'yan awaren da ke neman a raba Najeriya gida biyu domin samun damar cin gashin kai sabanin haduwa wuri daya.
Rahoto ya bayyana yadda sojojin Isra'ila suka bi dare tare da harba makamai kan wasu 'yan asalin Falasdinu tare da yi musu kisan gilla a wani yankin Jordan.
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa rikicin siyasar da ya dabaibaye jihar ya zo karshe. Gwamnan ya ce yanzu lokacin gudanar da mulki ne.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya yi kira ga gwamna daya tilo da jam'iyyar Labour Party (LP) ta ke da shi ya dawo jam'iyyar APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari