Siyasar Najeriya
Rahotanni na nuni da cewa Nasir El-Rufai ya bar APC kuma zai shiga SDP, yayin da majiyoyi da dama ke tabbatar da wannan matakin. Dansa Bashir ya ba da alama.
Jam'iyyar adawa a jihar Ribas watau APC ta ba Gwamna Siminalayi Fubara awanki 48 ya yi murabus daga muƙaminsa ko kuma Majalisar dokoki ta tsige shi.
Wasu daga cikin manyan mata 'yan siyasa a Najeriya da aka yi zaton za su mara wa Natasha Akpoti Uduaghan baya sun nuna ba su tare da ita kan dambarwarta da majalisa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bayyana matsayarsa kan tazarcen Gwamna Uba Sani a zaben 2027. Ya ce zai goya masa baya ya ci gaba da mulki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa yana shirin barin jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP ta fito ta yi magana kan rade-raden cewa waau daha cikin mambobinta na goyon bayan takarar Peter Obi, Nasir El-Rufai a 2027.
Babbar jam'iyar adawa watau PDP ta yi ikirarin cewa tallafin Ramadan da gwamnatin Gombe ke rabawa ba nata ba ne, gwamnatin tarayya ce ta aiko a rabawa jama'a.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya yi jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya shagube, inda ya bayyana ta a matsayin wacce ke dab da rugujewa.
Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin sun sake raba PDP da ɗaruruwa magoya bayanta a Arewa.
Siyasar Najeriya
Samu kari