Siyasar Najeriya
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya magantu kan rigimar siyasar da ke faruwa a jihar tun farkon hawansa mulki musamman da mai gidansa, Nyesom Wike.
Yunusa Tanko, shugaban kungiyar 'Obidient' ya tabbatar da cewa Peter Obi zai iya zama shugaban kasa a 2027, yana mai cewa magudi ne ya hana Obi nasara a 2023.
Rikicin siyasa ya kara tsami da Gwamna mai jiran gado, Sanata Monday Okpebholo ya yi zargin cewa ana neman Gwamna Godwin Obaseki an rasa a jihar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fadi wanda ya yi kokarin sulhunta shi da Olusegun Obasanjo a lokacin mulkinsu a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya ce kwata-kwata bai da wata jam'iyyar siyasa da yake goyon baya inda ya ba yan Najeriya shawara.
Tsohon karamin ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T. Gwarzo ya bayyana dalilin da ya sa aka sauke shi daga kujerarsa, ya ce Gawuna ya kamata a ba.
Yayin da ake shirye-shiryen rantsar da zababben gwamnan jihar Edo a mako mai zuwa, an fara musayar yawu tsakanin jam'iyyar APC da gwamnati mai barin gado.
Gwamnan jihar Edo mai barin gado, Godwin Obaseki, ya zargi jam'iyyar APC da ciyo bashi domin bikin rantsar da zababben gwamnan jihar, Sanata Monday Okphebolo.
Gwamnatin jihar Imo tana zargin tsohon kwamishina, Fabian Ihekweme da neman kudi daga Gwamna Hope Uzodinma da abokansa domin ya bar caccakarsa da yake yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari