Siyasar Najeriya
An ruwaito yadda wani sanata daga jihar Kano ya yi aikin alheri, inda ya rabawa 'yan mazabarsa likkafani domin su samu damar aikin binne 'yan uwansu.
Akwai gwamnoni fiye da 20 da suka sauya jam'iyya bayan sun shiga ofis. A Sokoto, Attahiru Bafarawa, Aliyu Magatakarda Wamakko da Aminu Tambuwal sun canza gida.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta ce gwamnatin Tinubu ba za ta iya aikata komai ga 'yan Najeriya ba. Sakataen kungiyar ne ya bayyan haka a yau Laraba
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Salihu Lukman, ya bayysna dalilin da ya sanya gwamnatin jihar Kano ta samu nasarar yi wa Ganduje illa a siyasance.
Podar Yiljwan Johnson wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, ya yi magana kan batun yiwuwar yin takarar Nasir El-Rufai a 2027.
Shugaban jam'iyyar APC, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar ta ke ta kwace mulkin jihar Ondo daga hannun APC mai mulki.
Tsohon gwaman jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa ya yi kira ga shugabanni kan cire son rai domin magance matsalolin Arewa. Ya yi kiran ne a jihar Sokoto
Podar Yiljwan Johnson wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya bayyana cewa 'yan Najeriya za su sake yi zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari