Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC mai mulki ta mayar da martani da Gwamna Seyi Maminde na jihar Oyo wanda bisa dukkanin alamu ya fara shirin neman karawa da Tinubu a 2027
Za a ga jerin APC da aka ji sun soki gwamnatin Bola Tinubu a Najeriya. Alal misali, sukar gwamnatin Bola Tinubu ne ya jawo Muhammad Ali Ndume ya rasa matsayinsa.
Kanin tsohon gwamnan Ekiti, Isaac Fayose ya musanta zargin da ake yaɗawa cewa ya yi kudi ne lokacin da Ayodele Fayose ke mukin jihar inda ya ce shi ɗan kasuwa ne.
Aliyu Usman Tilde ya kare ministan harkokin ilmi da aka yi waje daga majalisar FEC a watan Oktoba. Idan aka bi ta shi, Farfesa na cikin wadanda suka fi kowa kokari
Hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa har yanzu ba ta san tsagin da yake da gaskiya ba a rikicin majalisar dokokin jihar Rivers.
Majalisar dokoki a jihar Oyo ta dakatar da shugaban ƙaramar hukumar Oyo ta Gabas kan wani bidiyo da ke yawo wanda aka ganshi yana abubuwan da ba su dace ba.
Tsohon Minista, Sunday Dare ya fadi wanda ya yi sanadin samun shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi inda ya ce Bola Tinubu ne ya yi komai a zaben.
Yar gwagwarmaya a Najeriya, Aisha Yesufu ta yi magana kan zaben 2027 na shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta ce babu abin da yan Arewa za su iya yiwa shugaban.
Gwamna Siminalayi Fubara ya ce Nyesom Wike ya yaudare shi bayan Bola Tinubu ya musu sulhu a 2023. Tinubu ya musu sulhu domin kawo karshen rikicin Rivers.
Siyasar Najeriya
Samu kari