Siyasar Najeriya
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya amsa da Amin lokacin da Femi Gbajabiamila ya yi addu'ar ci gaban APC a ziyarar da ya kai gidan gwamnati a Osogbo.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya zargi tsohon Shugaba Goodluck Jonathan da kulla makirci a kan dansa a 2015 inda ya ce ya gargadi tsohon shugaban.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa za su bar ministan sadarwa, Bosun Tijani bayan suj tura Tinubu ya koma Legas a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na SDP, Adewole Adebayo ya nesanta jam'iyyar daga shiga wata tattaunawar haɗaka ko tura El-Rufai a matsayin wakili.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan alakar da ke tsakaninsa da marigayi Janar Sani Abacha tun farkon abotarsu har zuwa cafke shi.
Atiku, Obi da El-Rufai sun amince su koma jam'iyyar ADC domin hada karfi da karfe da sauran 'yan adawa tare da fuskantar APC a zaben 2027 mai zuwa.
Mambobin Majalisar Tarayya 12 da suka haɗa da sanatoci 2 da ƴan Majalisar Wakilai 10 sun amince Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya zarce zango na biyu a 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya kore amfani da jam'iyyar PDP a haɗakar da ƴan adawa ke shirin yi don kawo sauyi a Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC a Rivers ya ce za su karbi gwamna Siminalayi Fubara idan ya sauya sheka daga PDP. APC ta ce za ta mara masa baya domin cimma nasara.
Siyasar Najeriya
Samu kari