Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin Nigeria ta ƙaryata rade-radin cewa tana daukar Musulmai masu tsattsauran ra'ayi aikin soja kamar yadda ake yadawa cewa suna kare addinin Musulunci.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cefke wani dan damfara mai kokarin karbar kudi domin samawa mutane aikin soja a jihar Taraba. Kingsley Chidiebere Uwa ne ya sanar
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana jin dadin yadda jami’an tsaron Najeriya ke fatattakar ‘yan ta’adda da ta’addanci daga jihar a kokarin tabbatar da zaman lafiya.
Rundunar sojin Najeriya ta yi taro domin tattaunawa kan neman goyon bayan yan kasa a jihar Kano. Rundunar ta bukaci'yan jarida da su rika kawo sahihan labaru.
Gwamnatin tarayya ta bakin rundunar sojin saman Najeriya ta ce za ta mallaki sababbin jiragen sama guda 50 domin karfafa yaki da ‘yan ta’adda a fadin kasar
Hukumar sojojin Najeriya ta tabbatar da aniyarta na tura dakaru kasar Gambia domin taimaka mata wurin wanzar da zaman lafiya da kare lafiyar al'umma.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya wa'adi ga shugabannin tsaro kan magance matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Rundunar sojojin kasar nan ta sake samun nasara kan ‘yan ta’adda a jihar Kaduna inda aka fattake su daga yankuna da dama tare da kashe miyagu biyu daga cikinsu.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari