Shugaban Sojojin Najeriya
A wannan labarin, za ku ji dakarun sojan kasar nan sun fatattaki yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan tare da hallaka takwas daga cikinsu.
Rundunar sojin Najeriya ta musa cewa shugabanta ya ajiye aiki bayan an yi yunkurin kashe shi. sojoji sun ce ba kamshin gaskiya a cikin labarin kwata kwata.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta musanta zargin cewa an tsare jami'an sojan ruwa na tsawon shekara shida. DHQ ta ce ba a taba cafke Seaman Abbas ba.
A rahoton nan, za ku ji gwamna Babagana Umara Zulum na Borno ya jinjina wa dakarun rundunar sojan kasar nan saboda namijin kokarinsu wajen ceton rayukan jama'a.
Babban hafsan tsaron kasa, Janar Christopher Gwabin Musa ya aika da sakon gargadi ga masu shirin tayar da zaune tsaye a zaben gwamnan jihar Edo da ke tafe.
A wannan labarin, gwamnatin Katsina ta jaddada aniyarta na kakkabe rashin tsaro da ya addabi jam'ar da ke kauyuka da birnin jihar, tare da bunkasa noma.
A wannan labarin, hukumar tsaron kasar nan (DHQ) ta bayyana cewa labarin wata matar sojan ruwa, Hussaina ya zo mata ma zargin yi wa mijinta rashin adalci
Ta’adin Halilu Sabubu Buzu ya zo karshe domin sojoji sun hallaka shi, tun a watannin baya aka ji jami’an tsaro su na cigiyar Halilu Buzu domin a kashe shi.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ba dakarun da ke Borno su bayar da agajin da ya dace ga wadanda iftila'in ambaliya ya shafa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari