Haduran mota a Najeriya
An samu asarar rayukan mutum biyu bayan wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da su a jihar Ogun. Wasu daga cikin wadanda hatsarin ya ritsa da su sun samu raunuka.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin mutane 12 yayin da fiye da 30 su ka jikkata a Hawan-Kibo da ke karamar hukumar Riyom a jihar Plateau a jiya Alhamis.
Hukumar kiyaye haɗurra reshen jihar Ogun ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 10 a wani mummunan hatsari da ya auku da asubahin ranar Talata, 12 ga watan Disamba.
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a hanyar Kaduna zuwa Abuja a ranar Lahadi, Atiku ya shiga damuwar da ta sa ya fito ya yi magana a kan wannan lamarin.
Wani mummunan hatsarin mota ya salwantar da rayukan mutum 16 a kan titin hanyar Kaduna zuwa Abuja. Mutane da dama sun samu munanan raunuka a hatsarin.
Iyalan dalibin jami'ar jihar Ebonyi da ayarin motocin gwamnan jihar Ebonyi suka halaka na neman ayi musu adalci yayin da yan sanda ke yin rufa-rufa.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa babbar gadar Alapere ta rushe sakamakon wata tirela dauke da kwantena da ta hau kanta. Hakan ya shafi gadar mainland.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota wanda ya ritsa da matafiya a jihar Cross Rivers. Hatsarin ya salwantar da rayukan mutum biyar sannan wasu sun jikkata.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motoci biyu a jihar Oyo. Matafiya da dama sun samu raunukan kuna a hatsarin da ya auku cikin tsakar dare.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari