Haduran mota a Najeriya
Bayan shafe kwanaki biyu ana gwaje-gwajen don tabbatat da lafiyarsa, gwamnatin Katsina ta ce an sallami Malam Dikko Radda daga asibiti, yana cikin ƙoshin lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu mabiya hanyar Kano-Gwarzo-Dayi sun bayyana takaicin yadda rashin karasa aikin titin ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya dhiga jerin gwamnonin da suka gamu da hatsari a lokacin suna kan madafun iko, sai dai shi bai samu wani rauni ba.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda na cigaba da samun kulawa a asibiti bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Daura. mutum daya ya karye a tawagar.
A labarin nan, za a ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana halin da ya ke ciki bayan motarsa da wata kirar Golf sun yi taho mu gama a hanyar zuwa Daura.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da cewa Gwamna Dikko Raɗda ya gami da wani ƙaramin hatsari a hanyar Daura zuwa Katsina yau Lahadi, 20 ga watan Yuli, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kiyaye afkuwar hadurra ta kasa ta zargi gudun wuce sa'a da aron hannu ne suka jawo mummunan hadarin mota a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa ƴan siyasa, musamman na jam'iyyar SDP a Kaduna sun shiga alhini bayan rasuwar daya daga cikin jagororinsu a wani mummunan hadarin mota.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan hatsari ya faru a kasuwar Mile 6 da ke Jalingo a jihar Taraba wanda ya yi sanadin rayuka.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari