Haduran mota a Najeriya
An samu tashin gobara bayan wata tankar mai dauke da man fetur ta kama da wuta a jihar Neja. Jami'an hukumar kiyaye haɗura ta kasa sun kai agajin gaggawa.
Hatsari a gadar Karu da ke kan titin Abuja-Keffi ya kashe mutum 10, yayin da motoci 18 suka ƙone. Hukumar NBSA ta bukaci jama'a su bayar da jini don ceto rayuka.
Rahotannin da muke samu daga birnin tarayya Abuja ya nuna cewa wata tanka da ta ɗauko iskar da man fetur ya fashe a gadar Karu da ke Abuja, mutane da dama sun rasu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi asarar rayukan mutane 22 a waus haɗurran motoci da suka afku a jihohin Kogi, Oyo da Ogun, wasu sun samu rauni.
Kungiyar direbobin manyan motoci ta bayyana cewa umarnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar a kan dakon mai zai rage shigo da fetur Arewa.
Yayin da ake kokawa kan yawan haduran tankokin mai da ake samu, Hukumar NMDPRA ta haramta amfani da tankokin mai masu daukar lita 60,000 a hanyoyin Najeriya.
Jami'ar Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta bayyana alhininta bisa mutuwar ɗalibanta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su, ta dakatar da karatu.
Sanata Barau Jibrin ya yi ta'azziyar mutanen da tirela ta kashe a jihar Kano. Tirela ta murkushe mutane 23 har lahira inda mutuwar ta girgiza mutane a jihar Kano.
Birkin tirela ya tsinke a jihar Kano inda ta markade mutane da dama a jihar Kano. Bayan rasa rayuka, motar markade mutane da dama a wajen gadar Muhammadu Buhari.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari