Jihar Rivers
Za a ji yadda Alimosho, Nasarawa, Gwagwalada da yadda kananan hukumomi 774 suka raba N2.5tr a shekara 1. Kananan hukumomin Legas sun fi kowane samun kudi.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya sha alwashin gyara kuskuren da ya yi wurin goyon bayan Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Uche Secondus ya caccaki ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Rivers ta bayyana cewa an tura ƙarin dakarun ƴan sanda zuwa gidajen ƴan majalisa ne domin tabbatar da zaman lafiya a Fatakwal.
Babbar kotun jiha mai zama. Fatakwal ta umarci ƴan majalisa 27 da ke goyon bayan ministan Abuja da kada su sake nuna kansu a matsayin halartattun ƴan majalisa.
Yayin da wasu 'yan majalisu da kuma jiga-jigan APC suka kasa suka tsare a rukunin gidajen 'yan majalisun jihar Rivers, an ce 'yan sanda sun mamaye rukunin gidajen.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada yaron Nyesom Wike, Injiniya Chukwuemeka Woke a matsayin babban daraktan hukumar Ogun-Osun River Basin Development.
Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara ya ziyarci majalisar dokokin jihar Rivers yayin da ake batun 'yan majalisar sun fara yunkurin tsige shi daga kan kujerarsa.
Duk da kokarin Bola Tinubu kan sulhunta rikicin Nyesom Wike da Siminalayi Fubara abin ya ci tura bayan sake nada sabon shugaban Majalisar jihar a yau.
Jihar Rivers
Samu kari