Jihar Rivers
Majalisar dokokin jihar Ribas ta ce za ta sa kafar wando ɗaya da Gwamna Siminalayi Fubara kan rashin sanya hannu a dokokin da ta zartar, ta ce ba za ta yarda ba.
Wani jigo a babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratuc Party (PDP) ya fadi dalilin da ya sanya jam'iyyar ba ta hukunta tsohon gwamnan Rivers Nyesom Wike ba.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa rikicin siyasar da ya dabaibaye jihar ya zo karshe. Gwamnan ya ce yanzu lokacin gudanar da mulki ne.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ja kunnen wani dan kwangila da aka ba aikin gina titi a jihar da ya dawo bakin aiki ko ya fuskanci hukunci mai tsauri.
Dan shekara 18, Ebeniro Akachi, wanda ke son yin karatun likitanci da tiyata a UNIPORT, ya samu maki 313 a jarrabawar shiga manyan makarantu (UTME) ta 2024.
Jam'iyyar PDP a matakin gundumar ta dakatar da Awaji-Inombek Abiante, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Andoni/Opobo a jihar Ribas a ranar Litinin.
Dakarun sojojin ruwa sun samu nasarar ceto fasinjoji 250 yayin da jirgin ruwa mai jigilar kaya da wani na daban suka gamu da hatsari a jihar Fatakwal, jihar Ribas.
Gwamna Siminalayi Fubara, na jihar Ribas ya yi alwashin cewa ba zai mulki jihar ba ta hanyar durkusawa wani ba. Gwamnan na rikici da Nyesom Wike.
Rahotanni sun nuna cewa motoci aƙalla 100 ne ake tsammanin sun ƙone yayin da wasu tankokin man fetur suka fashe kuma suka kama da wuta a jihar Ribas.
Jihar Rivers
Samu kari