Jihar Rivers
Wata budurwa a jihar Rivers ta caka wa saurayinta mai suna Tony wuka a wuya har lahira bayan sun samu wata 'yar hatsaniya a tsakaninsu a birnin Port Harcourt.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, kan yadda ya jajirce domin sasanta rikicinsa da magabacinsa Wike.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan shirin gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara na aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakaninsa da Wike.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na jihar Rivers, Chukwuma Aaron, ya yi magana kan iƙirarin cewa Shugaba Tinubu ya tilasta Gwamna Fubara sa hannu.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye gidan gwamnatin jihar Ribas da ke Fatakwal kan batun yarjejeniya 8 da Gwamna Fubara ya rattaɓa hannu a Villa.
Dattawan jihar Rivers sun maka Shugaba Tinubu a kotu kan tilasta Gwamna Sim Fubara na jihar Rivers shiga yarjejeniya wacce ta sabawa dokar kasar Najeriya.
Tsohon kwamishinan PDP, David Briggs ya fito ya yi magana da manema labarai a game da rikici da sulhun da aka yi wa Nyesom Wike da Simi Fubara ta hannun Bola Tinubu.
Shehu Sani tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya ya yi magana bayan matatar mai ta Port Harcourt ta fara aiki. Tsohon sanatan ya buƙaci a gyara ta Kaduna.
Matatar mai da ke birnin Port Harcourt ta fara aikin tace danyen mai kamar yadda Gwamnatin Tarayya ta yi alkawari a watan Agusta cewa a Disamba komai zai kankama.
Jihar Rivers
Samu kari