Jihar Rivers
Shugaban kungiyar PANDEF a yankin Neja Delta, Edwin Clark ya yi martani kan rikicin siyasa a jihar Rivers inda ya zargi Abdullahi Ganduje da Umar Damagun da hannu.
Tsohon shugaban ƙasa, Dr Gooduck Ebele Jonathan ya shawarci Gwamna Fubara da Nyesom Wike su haƙura su haɗa kansu idan suna kauna da kishin mutanen Rivers.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya ce ayyukan da ya gudanar a jihar yafi shekaru takwas na gwamnatin Nyesom Wike saboda ayyukan alheri da ya kawo.
Za a ji labarin yadda wani mutumin Nyesom Wike ya tabo gwamnan jihar Ribas, amma tuni Mai girma Simi Fubara ya maida martani mai kaushi a Fatakwal.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce ya yi nasarar kan abokan gaba a jihar da suke neman kawo masa cikas a cikin gwamnatinsa a wannan hali.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce rigingimun siyasar jihar Rivers ba su ɗauke masa hankali daga aikin da shugaban ƙasa Tinubu ya ɗora masa ba.
Siyasar Najeriya tana zuwa da kalubale da yawa da suka haɗa da neman iko kan mulki na tsawon lokaci da kuma cin amana daga yaran siyasa ga masu gidansu.
Yayin da rikici ke ƙara ƙamari tsakanin ministan Abuja da Gwamna Siminalayi Fubara, kwamishinan sufuri, Jacobson Nbina, ya yi murabus daga muƙaminsa.
Kwamishinan ilimi na jihar Rivers, Prince Chinedu Mmon da takwaransa na ma'aikatar gidaje, Gift Worlu sun yi murabus daga gwamnatin Gwamna Siminalayi Fubara.
Jihar Rivers
Samu kari