Jihar Rivers
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a matsayin zababben gwamnan jihar. Fubara ya yabi Tinubu da Wike.
Kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta dauki mataki kan wasu magoya bayan Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers, bisa zargin aikata laifuka.
Kotun Koli ta raba gardama kan takaddamar zaben jihar Rivers inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Siminalayi Fubara na jam'iyyar PDP yayin da ta yi watsi da karar APC.
Kotun Koli ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan karar da ke neman a tsige gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara da bayyana Tonye Cole a matsayin gwamna.
Wata babbar kotu mai zamanta a jihar Rivers ta dauki mataki kan karar da aka shigar a gabanta ana kalubalantar yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Wike da Fubara.
Wata mata ta kai ziyara gidan wani saurayinta, wanda ya kai ga mutuwarsa duba da yadda ta ki ba shi kanta har ta kai ga suka fada ta kashe shi kawai.
Shugaban karamar hukumar Ikwerre, Samuel Nwanosike ya tura sakon barazana ga Gwamna Sim Fubara kan daukar nauyin wadanda ke cin mutuncin Nyesom Wike.
Babbar Kotun Tarayya ta yi hukunci kan sahihancin kasafin kudin jihar Rivers naira biliyan 800 da Majalisar ta amince da shi yayin da gwamnan ya sanya wa hannu.
An samu asarar miliyoyin naira bayan wata gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar da ake ji da ita a jihar Rivers. Gobarar dai ta tashi ne a cikin tsakar dare.
Jihar Rivers
Samu kari