![Satar Akuya ta jawo matar aure ta buga wa mijinta gatari, ya mutu nan take](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9a468fb0cff51b55.jpeg?v=1)
Rikicin Ma'aurata
![Satar Akuya ta jawo matar aure ta buga wa mijinta gatari, ya mutu nan take](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9a468fb0cff51b55.jpeg?v=1)
![Yobe: Wata matar aure ta soka wa mijinta wuƙa har lahira, ta yi bayanin abin da ya faru](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
!["Matata ta fara mani wani abu saboda bana gamsar da ita a gadon aure," Miji ya kai ƙara kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f09146dee624c5f9.jpeg?v=1)
![Mata 'Yar Najeriya ta koka bayan lauyar da ta sa mijinta ya saketa ta yi wuff da shi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d23680e3ed050e88.jpeg?v=1)
![Wani magidanci Mukhtar ya fashe da kuka a kotu bayan matarsa ta ce ya daina raya Sunnah](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
![Kotun Ingila ta yanke wa ɗan Najeriya hukunci bisa laifin kashe matarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/947479222220d90b.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun cafke malamin addinin da ya bankawa gidan matarsa wuta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/97a60e392b689761.jpeg?v=1)
Wani malamin addinin musulunci ya bankawa gidan matarsa wuta a jihar Ekiti saboda ta ki yarda su yi Sallar dare. Jami'an 'yan sanda sun kama shi.
![Tashin hankali yayin da wani matashi, Abdullahi ya kashe matarsa kan ƙaramin abu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9038fad65bf8e724.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ondo ta damƙe wani magidanci ɗan shekara 30, Fatai Abdullahi bisa zargin halaka matarsa kan gardamar da suka saba yi koda yaushe.
![Kano: Kotun shari'ar Musulunci ta raba auren Sunnah kan dalili 1 tak a watan Ramadan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/80a88faffe684be3.jpeg?v=1)
Wata kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta datse igiyoyin auren Shamsiyya da Ghali sabida magidancin ya gudu ya bar gida sakamakon matsin tattalin arziki.
![Kotu ta haramtawa magidanci magana da matarsa na tsawon kwana da kwanaki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f09146dee624c5f9.jpeg?v=1)
Wata kotun majistare da ke zama a Ado-Ekiti ta umurci wani magidanci da ya daina yiwa matarsa magana na tsawon makonni biyu har zaman kotu na gaba.
![Fada ya kaure tsakanin garuruwan Neja saboda mace, an yi kone-kone har da kashe mutum 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8bcec3095e37824c.jpeg?v=1)
An yi kazamin karo tsakanin mutanen kauyen Tswako Makun da na Gbangba Dzuko, a karamar hukumar Gbako ta jihar Neja. Lamarin ya yi sanadiyar rasa rayuka da dukiyoyi.
![Matar aure ta fatattaki kawarta daga gidanta saboda ta yaba kyawun mijinta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3c16924db38d45dd.jpeg?v=1)
Wata mata ta toshe lambobin kawarta wacce ta yaba kyawun mijinta. Ta bukace ta da ta bar mata gida sannan ta toshe ta a shafukan soshiyal midiya.
!["Mijina ya daina kwana da ni a gado" Matar aure ta cire kunya ta fashe da kuka a kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f09146dee624c5f9.jpeg?v=1)
Wata matar aure mai suna Aminar ta nemi kotu ta raba aurenta da mijinta bisa rashin nuna soyayya, kulawa da ɗaukar ɗawainiyar iyalansa a Ilorin jihar Kwara.
!["Ya kashe sama da N30m": Magidanci ya shiga damuwa da matarsa da ya kai Turai ta nuna halinta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/577dcd67b46fba93.jpeg?v=1)
Wani magidanci ya samu kansa cikin halin dana sani bayan matarsa da ya kai Burtaniya ta ci amanarsa da tsohon saurayinta. Magaidancin ya kashe sama da N30m.
![Dan Najeriya ya shiga tasku, matarsa ta sake shi bayan ya kashe miliyoyi a kanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f38d7a36e110058e.jpeg?v=1)
Wani ‘dan Najeriya a turai ya koka bayan mata ta fatattake shi daga gidansu. Ya ce ya kashe miliyoyin naira kan karatunta sannan ya siyar da filayensa kan haka.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari