
Rikicin Ma'aurata







An samu sabanin a zaman shari'ar wani dan kasuwa da matarsa a Kotun shari'a mqi zama a Magajin Gari Kaduna, yace sam bai saki matarsa ba kuma yana kaunarta.

Kotun shari'ar Musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta kawo karshen zaman Aure tsakanin Ango da Amarya na watanni uku saboda rashin zaman lafiya tsakani.

Wani mutumi ya ziyarci gidan tsoguwar matarsa kwanaki kadan bayan sun rabu, ba zato ya fara tube tufafin jikinsa yana cewa ai ba su rabu ba, a nan zai kwana.

Jama’a sun tofa albarkacin bakinsu yayin da filin biki ya koma filin daga sakamakon fada da ya kaure a tsakanin uwargida da ta je bikin, ango da dangin amarya.

Wani dan Najeriya mazaunin kasar Jamus ya roki jama’a da su kawo masa dauki bayan ya koka cewa matar da ya aura ya kai turai tana bin maza da muzguna masa.

Wata matar aure da ta shafe shekara 25 tare da maijinta ta gano labarin da ya karya mata zuciya, ya kara aure a boye kuma har matar da suntulo masa yarinya mace
Rikicin Ma'aurata
Samu kari