Rikicin Ma'aurata
Wani dan Najeriya ya bayyana yadda ya gano dukka yaransa hudu ba nasa bane. A cewar mutumin da ya karaya, ya gano hakan ne bayan an yi masu gwajin DNA.
Nura Ashiru, ya bukaci mai ɗakinsa da ke neman saki a Kotun musulunci ta biya N1.5m idan tana son ya sake ta saboda asarar da ta jawo masa a zaman aurensu.
Wani magidanci dan Najeriya ya fusata saboda matarsa tana hana shi tarayya da ita a bangaren auratayya. Ya ce yanzu yana samu a wajen wata matar a waje.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Wata matashiyar mata yar Najeriya ta fashe da kuka bayan ta duba wayar mijinta. Jama’a sun bata hakuri sosai a sashin sharhi yayin da aka yi muhawara.
Wata Kotun yanki mai zama a Kubwa ta kawo ƙarshen zaman aure tsakanin Hafsat Abdullahi da Adesegun Rufai bayan shafe shekaru huɗu suna raya sunnah.
Kotun yanki a Ilorin babban birnin jihar Kwara ta gamsu da buƙatar wata matar aure, Balkisu Imam, ta raba auren da ke tsakaninta da mijinta kan rashin soyayya.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuna yadda matar aure ta jika gadonsu na sunna saboda mijinta ya ki siya mata gashi yar kanti. Jama'a sun yi martani.
Wata matar aure mai suna Hauwa Hamza ta maka mijinta a gaban kotu inda ta nemi ya sawwake mata. Yahaya Mohammed ya ce sai ta biya shi sadakinsa N160,000.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari