Rikicin Ma'aurata
Kotun Burtaniya ta ɗaure mutumin da aka kama da laifin kisan matarsa, ta yanke masa hukuncin zaman gidan yari har ƙarshen rayuwarsa bayan kama shi da laifin kisa.
Wani malamin addinin musulunci ya bankawa gidan matarsa wuta a jihar Ekiti saboda ta ki yarda su yi Sallar dare. Jami'an 'yan sanda sun kama shi.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ondo ta damƙe wani magidanci ɗan shekara 30, Fatai Abdullahi bisa zargin halaka matarsa kan gardamar da suka saba yi koda yaushe.
Wata kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta datse igiyoyin auren Shamsiyya da Ghali sabida magidancin ya gudu ya bar gida sakamakon matsin tattalin arziki.
Wata kotun majistare da ke zama a Ado-Ekiti ta umurci wani magidanci da ya daina yiwa matarsa magana na tsawon makonni biyu har zaman kotu na gaba.
An yi kazamin karo tsakanin mutanen kauyen Tswako Makun da na Gbangba Dzuko, a karamar hukumar Gbako ta jihar Neja. Lamarin ya yi sanadiyar rasa rayuka da dukiyoyi.
Wata mata ta toshe lambobin kawarta wacce ta yaba kyawun mijinta. Ta bukace ta da ta bar mata gida sannan ta toshe ta a shafukan soshiyal midiya.
Wata matar aure mai suna Aminar ta nemi kotu ta raba aurenta da mijinta bisa rashin nuna soyayya, kulawa da ɗaukar ɗawainiyar iyalansa a Ilorin jihar Kwara.
Wani magidanci ya samu kansa cikin halin dana sani bayan matarsa da ya kai Burtaniya ta ci amanarsa da tsohon saurayinta. Magaidancin ya kashe sama da N30m.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari