
Attahiru Jega







Tsohon Shugaban hukumar shirya zaben kasa watau INEC, Farfesa Attahiru Jega, a ya bayyana cewa Najeriya na gab da rugujewa saboa gangancin da mulkin makafin.

Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Attahiru Jega, ya yi hasashen cewa matukar baa shawo kan matsalar tsaro ba, zaɓen 2023 ba zai yuwu ba.

Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Farfesa Attahiru Jega, yace dan me kowace matsala mai muni ta fi samuwa a yankin arewacin Najeriya.

Tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana wasu matsalolin da jam'iyyun PDP da APC ke fuskanta. Ya ce ba za su taba canzawa ba a yanzu ko nan gaba.

Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta, Farfesa Attahiru Jega, yace bai taba faɗawa kowa cewa yana da shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa ba a zaɓen 2023