Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya sanar da cewa wasu 'yan ta'adda sun farmaki turken wutar lantarki mai karfin 330kV na Lokoja-Gwagwalada.
Gwamna Abba Kabir Yusuf yayi bayani kan tsarin samar da wutar lantarki a Kano. Za a ji wasu sun nuna sun fara gamsuwa da gwamnatin NNPP da ke mulki.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a Najeriya watai TCN zai ɗauki akalla makonni uku yana gyaran wasu layukan wuta da aka gano suna yawan ba da matsala.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya bayyana cewa wutar lantarkin jihar Bayelsa ta lalace tun watanni 3 da suka shige har yau jama'a na rayuwa a duhu.
Saboda matsalar lantarki a Najeriya akwai, gwamnonin jihohin Gombe da Osun sun fara ƙoƙarin samar da lantarki domin rage dogaro da gwamnatin tarayya.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata labarin cewa babbar tashar wutar lantarki a kasar nan ta sake lalacewa a karo na 11 a 2024 duk da har yanzu ana fama da rashin wuta.
Kamfanin rarraba hasken lantarki na kasa (TCN) ya ce za a cigaba da samun matsalar rashin wuta har na tsawon lokaci kafin ya dawo yadda ya dace a kasar nan.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya umarci a gaggauta gyara tashar wutar lantarki, yayin da kamfanin TCN ya gargadi cewa tashar wutar na iya sake lalacewa
'Yan Najeriya sun yi martani yayin da tashar wutar lantarki ta sake durkushewa a karo na biyu cikin kwanaki uku. Durkushewar ta yau ita ce ta 11 a cikin 2024.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari