Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Za a dauke wutar lantarki a wasu sassa na Abuja kamar Garki, Asokoro, Lugbe, Titin Airport, Gudu, Gaduwa, sassan Lokogoma, Apo, Kabusa, Guzape da Nepa Junction.
Rundunar soji ta koka kan yadda kamfanin wuta ya jefa su cikin duhu wanda ke neman jawo matsala a barikoki inda ta ce gawarwaki sun fara rubewa dalilin haka.
Yayin da Gwamnatin Tarayya ke kokarin cire tallafin wutar lantarki, Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin da ta janye shirin a halin da ake ciki.
Abubakar Malami SAN ya sasanta da kamfanin, ya amince za a ba s $200m domin su janye kara a kotu. Muhammadu Buhari ya fadawa gwamnatin Bola Tinubu gaskiyar batun.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin a biya bashin naira miliyan 324.35 ga Hukumar Rarraba Lantarki na Abuja, AEDC, da ake bin Gidan Gwamnati.
Wani bidiyo da ya yadu wanda aka ce an dauke shi a bidiyo ne ya nuno tarin wayoyi da wasu mambobin coci suka jona. Bidiyon ya haifar da martani a soshiyal midiya.
AEDC yana barazanar yanke wutan Aso Villa, barikin sojoji saboda rashin biyan kudin wutar lantarki. Daga yanzu zuwa 28 ga Fubrairu ake bukatar a biya duk wani bashi.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, Majalisar Dattawa ta yi alƙawarin tsayawa don tabbatar da ba a kara farashin mai da wutar lantarki ba a kasar.
Sanata Shehu Sani ya nuna damuwa kan rashin samun wutar lantarki sosai yayin da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana yunkurinta na cire tallafin lantarki.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari