Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Bini-bini yanzu sai an ji cewa bata-gari sun jefa mutane a duhu saboda satar kayan lantarki.. Injiniya ya nuna shakku kan dalilin yawan lalacewar wutar lantarkin.
Gwamnan Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya sallami manajan darakta na kamfanin samar da wutar lantarkin jihar daga aiki bayan shafe kwanaki uku babu wuta.
Kamfanin wutar Lantarki na Najeriya (TCN) ya dawo da wutar lantarki zuwa layin 330kV na Ugwuaji-Apir, wanda zai inganta samar da wutar a jihohin Arewa.
Kamfanin ya dauki matakin bayan matsalolin rashin hasken wuta a shiyyar da ya jawo asarar akalla N1.5bn a kwanakin nan, kuma har yanzu wasu bangarorin na cikin duhu.
Kamfanin rarraba wuta na ƙasa TCN ya tabbatar da cewa wasu mahara sun tafka ɓarna a tashar wutar da ake ginawa a Obajana da ke jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana bukatar kudade masu kauri kafin a samu wadatacciyar wutar lantarki a kasar nan. Ministan makamashi ya ce ana neman $10bn.
Shugaban EFCC Ola Olukoyede ya ce cin hanci a bangaren wutar lantarki ya haifar da matsaloli, inda ake amfani da kayan aiki marasa ingance da ke jawo lalacewar wuta.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta bayyana wanda ta ke zargi da jawo matsaloli a harkar wutar lantarki a fadin Najeriya da ake samu kwanan nan.
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta shiga tsakani domin kawo karshen dambarwar da ke tsakanin kungiyar kwadago da kamfanin wutar lantarki.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari