Ogun
Jamia'an 'yan sandan jihar Ondo sun yi nasarar kama wasu ma'aikatan asibiti guda biyu da mai gadi bisa zargin sace mabiyiya a jihar Ondo na Kudancin kasar.
Majalisar dokokkn jihar Ogun ta sake zaben Mista Olakunle Oluomoa matsayin shugaban majalisat dokokin jihar bayan an kai ruwa rana a zaman zaɓen ranar Talata.
Babban basaraken Agura na Gbagura, Oba Saburee Babajide Isola Bakre, Jamolu II, ya riga mu gidan gaskiya. Basaraken ya rasu ne a ranar Laraba 14 ga watan Yuni.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratoc Party (PDP) a jihar Ogun, Segun Showunmi, ya bayyana yadda ya tsallake rijiya da baya a hannun ƴan daba.
Wasu tsagerun 'yan daba sun lakaɗa wa tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar PDP, Segun Showunmi, dukan tsiya yayin fara zaman Kotun sauraron karar zabe a Ogun.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun, ya sallami baki ɗaya mambobin majalisar zartaswan jiharsa gabanin ranar rantsarwa, ya ce za su amshu kyauta ta musamman.
Farashin kayan gwari musamman tumatur ya fadi a mafi yawan kasuwannin Najeriya sakamakon karin shigowa da shi daga kasashen Ghana da Cameroon da jihar Ogun.
Shahararren dan kasuwa Otunba Olasubomi Balogun wanda ya kafa bankin First City Monument Bank (FCMB) ya riga mu gidan gaskiya, Otunba ya rasu ne a birnin London
Wata babbar mota ta kamfanin Dangote ta murkushe wani jami’in dan sanda har lahira akan hanyar Abeokuta zuwa Lagos a Ogun, sannan hatsarin ya rutsa da mutane 3.
Ogun
Samu kari