Ogun
Wasu munanan haɗuran mota da suka auku sun salwantar da rayukan mutum takwas a jihohin Ogun da Ondo. Haɗuran sun auku ne a dalilin gudu wanda ya wuce ƙa'ida.
Yajin aikin gargaɗin da ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta fara ya kawo jinkiri a zaman Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya mai zama a Ogun.
Shahararren Fasto Daniel Olukoya ya gargadi masu cikon mazaunai da mama inda ya ce irin wadannan matan shaidan ya gama da su kuma ba zai waiwaice su ba a gaba.
Shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas, a jihar Ogun, Wale Adedayo, ya kubuta daga hannun hukumar DSS bayan gayyatar da aka masa tun ranar Jumu'a da ta shige.
Wani mashahurin dan damfara ya dauko hayar sojoji don kama wani malamin Musulunci mai suna Sulaimon saboda addu'ar bogi da ya masa bai ci nasara ba a aikinsa.
Rahotanni sun kawo cewa hukumar DSS ta tsare dakataccen shugaban karamar hukumar Ijebu ta gabas, Wale Adedayo, kan zargin Gwamna Dapo Abiodun da wawure kudi.
Wani matashi mai suna Ridwan ya shiga hannun jami'an tsaro bayan an kama shi da zargin kisan mahaifinsa Ishau tare da cire wasu sassa na jikinsa a jihar Ogun.
Kansiloli a ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas da ke jihar Ogun, sun sanar da dakatar da shugaban ƙaramar hukumar, Wale Adedayo. Hakan ya biyo bayan zargin da.
Jami'an ƴan sanda a jihar Ogun sun cafke wani fasto na cocin Cherubim and Seraphim Church, bisa zargin cinnawa wata budurwa wuta lokacin yi mata addu'a a cocin.
Ogun
Samu kari