Ogun
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama wani Fasto mai suna Oyenekan Oluwaseyi da wasu mutane uku da kokon kan Adam don yin tsafi na samun kudade.
Rundunar ƴan sandan jihar Ogun ta tabbatar da cafke wasu ɓarayi da ake zargi da aikata laifin sace rawanin wani babban basaraken gargajiya a jihar Ogun.
Jami'an rundunar yan sandan jihar Ogun sun yi nasarar kama wani mutum kan zargin sace buhun shinkafa 47 mallakin uwar dakinsa a yankin Ijebu da ke jihar.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya buƙaci sabbin ƴan majalisar zartaswarsa da su jajirce tare da yin aiki tuƙuru wajen kawo cigaba a faɗin jihar.
Hatsarin mota ya yi ajalin mutane 4 yayin da wasu da dama su ka jikkata bayan mummunar hatsarin mota da ya afku a kan hanyar Legas zuwa Ibadan a jihar Legas.
Dakarun 'yan sanda sun fatattaki 'yan fashi da makami yayin da suka kai samame wani Otal a Sagamu, ƙaramar hukumar Sagamu da ke jihar Ogun ranar Jumu'a.
Gwamnatin jihar Ogun karkashin shugabancin gwamna Dapo Abiodun ta bayyana cewa ta ɗauƙi sabbin malaman makaranta 1,000 kuma tana shirin ɗaukar wasu.
Rahoton da muke samu daga jihar Ogun ya bayyana yadda aka tabbatar da dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a zaben bana wato 2023.
Manyan ƙusoshin gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin Dapo Abiodun sun halarci zaman Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwaman jihar Ogun mai zama a Abeokuta.
Ogun
Samu kari