Sarkin Kano
Lauyoyin Mai martaba Aminu Ado Bayero sun hango hanyar da za a bi domin nasara a kotu. Danagundi ya ce ko za a dauki shekaru ana fafatawa a kotu, ba za su sallama ba
Wani matashin lauya a Kano yi maganar yiwuwar komawar Aminu Ado kan sarautar Kano. Lauyan ya yi fashin baƙin shari'ar da aka ba Muhammadu Sanusi II nasara.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana bayan Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan rigimar masarauta inda ta shawarci al'umma da su kasance masu bin doka da oda.
Bayan Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan rikicin masarauta, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan hukuncin inda ya ja kunnen al'umma.
Wani mai ba gwamnan Kano shawara ya hango karshen rigimar sarauta. Alhaji Hassan Sani Tukur bai ganin Aminu Ado Bayero zai kawo karshen Muhammadu Sanusi
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta ace ba ta da hurumin sauraron dukkanin korafe-korafen da suka danganci batun masarautu a kasar nan.
Rikicin sarautar Kano, hadin kan 'yan siyasa musamman 'yan jam'iyyar adawa da kudirin haraji na cikin manyan abubuwan da za su cigaba da jan hankali a 2025.
Zainab Ado-Bayero ta yi barazanar kawo karshen rayuwarta sakamakon wahalar rayuwa da rashin tallafi tun bayan rasuwar mahaifinta, tsohon sarkin Kano.
Sanusi II ya bukaci kasashen Yamma su zuba jari a Arewa ta hanyar gina makarantu, asibitoci da masana’antu, maimakon yin wa'azin da zai jawo kiyayya tsakanin addinai
Sarkin Kano
Samu kari