Sarkin Kano
Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa am bar Arewa a baya a fannin ci gaba, ya ce idan aka raba Najeriya yankin na tsaka mai wuya.
Ibrahim Mukhtar ba zai hakura da ruguza gininsa da jami’an KNUPDA suka yi a jihar Kano ba Yake cewa sun wayi gari ne kurum, sai suka ji labarin an kai ginin kasa.
Bayan kiran Sarki Muhammadu Sanusi II da tsohon sarki, Sheikh Musa Yusuf Assadussunnah ya nemi afuwar al'umma musamman masoyansa kan kalaman da ya yi.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ta musamman a jihar Plateau inda ya gana da Gwamna Caleb Mutfwang bayan kai ziyara gidan marayu.
Dakta Baffa Bichi ya gode wa Gwamna Abba Yusuf bisa damar da ya bashi ta yiwa Kano hidima, duk da matsalar rashin lafiya da ta sa aka sauke shi daga mukaminsa.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce nan gaba kaɗan zs ake sa ranar da za ayi wa hakimin Bichi rakiya zuwa masarautarsa cikin lumana.
Tawagar masarautar Bichi ta kai ziyara ga mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ta jaddada goyon baya ga naɗin sabon hakimi, Munir Sanusi.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce hat yanzun masarautar ba ta da masaniya kan maƙasudin kewaye fada da jami'an tsaro suka yi.
Yayin da ake cigaba da rigima kan sarauta a Kano, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya nuna takaici kan yadda ake kwatanta jihar tana dauke da sarki biyu da kuma gwamna biyu.
Sarkin Kano
Samu kari